Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

    February 27, 2026

    NAHCON Signs 2026 Hajj Airlift Agreement, Emphasizes Compliance and Efficiency

    February 25, 2026

    No Additional Slots for 2026 Hajj, Says NAHCON as Visa Issuance Nears

    February 24, 2026

    NAHCON Unveils Reforms, Clarifies Quota Adjustment Ahead of 2026 Hajj – By Abdulbasit Abba

    February 23, 2026

    NAHCON Raises Alarm Over Fake Facebook Account Impersonating Chairman

    February 22, 2026
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

    February 11, 2026

    NAHCON Reconciliation Viewed as Positive Step for Hajj Administration – By Muhammad Sulaiman Gama

    February 2, 2026

    NAHCON Board’s Vote of No Confidence: A Mask for Self-Interest.

    February 1, 2026

    Nigeria Hajj Industry: When Would Pilgrims’ Interest Supercede Personal Interest of Handlers and Stakeholders

    January 31, 2026

    Who Is Afraid of Pakistan? By Faruku Umar

    January 31, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » 2025 Ina Fatan Za a Yi Aikin Hajji Da Ba a Taba Yin Irin Sa Ba a Nijeriya” Shugaban NAHCON
Hausa

2025 Ina Fatan Za a Yi Aikin Hajji Da Ba a Taba Yin Irin Sa Ba a Nijeriya” Shugaban NAHCON

adminBy adminApril 16, 2025Updated:April 16, 2025No Comments4 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20250416 WA0034

Daga Ismail Yusuf Makwarari

Shugaban hukumar kula da aikin Hajji ta Nijeriya sheikh Abdullahi Sale Usman, ya bayyana hakan cikin wani shiri na musamman da aka yi da shi kai tsaye a gidan talabijin na Africa TV3 a jihar Kano.

Yadda Farfesa Abdullahi Sale Ya Kawo Sauyi A Harkokin Aikin Hajjin Najeriya – Daga Nura Ahmad Dakata

Shirin da babban daraktan tashar , Dr. Tijjani ya gabatar, ya mayar da hankali ne kan irin shirye-shiryen da hukumar ke gabatarwa gabanin fara jigilar Alhazan Nijeriya, zuwa ƙasa mai tsarki a watan mayu mai kamawa.

 

Sheikh Abdullahi Sale ya ce, ba shi da burin da ya fice ganin alhazan Nijeriya sun gudanar da aikin Hajji cikin farin ciki da walwala da kuma jin daɗi ba tare da wata matsala ba.

 

” Hakika zan yi amfani da kwarewa dana samu a baya, lokacin da na rike shugaban hukumar aikin Hajji ta Kano, da aikin Hajji dana gabatar a baya, lokacin gudanar tsare – tsaren da suka kamata. Misali, ” Batun masaukin alhazai da abincinsu da kuma uwa uba zaman Minna da kusan a nan ne ake fuskantar matsala. Kamar yanayin wurin kwana, ban daki, abinci dama ita kanta shemar da alhazan za su sauka.

 

Allah cikin ikonsa a halin yanzu, mun tanadi masauƙi na maniyyata kimanin dubu hamsin da biyu (52000) ƙarƙashin jihohi. Sai dubu ashirin da muka warewa masu jirgin yawo wato (Tour Operators).

 

Cikin shirin da muka yi da masu kula da masauƙan alhazanmu a Minna da Arfa, shi ne za a samar da wadatattun ban dakuna da sauran abubuwan da suka kamata domin jin dadin alhazanmu”.

“Wani abin albishir, da na ke son bayyaanawa a nan shi ne yadda muka samarwa alhazai ragin kuɗi cikin kuɗaɗen da alhazan Nijeriya za su biya a wannan shekara ta 2025 da adadin ya kai naira biliyon hamsin da huɗu ( 54), wanda hakan ya taimaka wajen sauƙaƙa kuɗin kujerar zuwa aikin Hajji. Duk da farashin Dala da ya tashi. muna godiya ga Allah(S.W.A)”.

 

Ko da aka tambayi Sheikh Abdullahi Sale kan batun kula da lafiyar Alhazai kuwa sai ya ce ” Hakika mun yi tanadi matuka,, tare da tsare – tsare kuma a nan zan yi amfani da wannan dama domin yin godiya ga ministan lafiya, bisa goyon baya da yake ba mu domin tabbatar da samar da duk wani abu da ake buƙata, domin kula da lafiyar alhazanmu, sannan za mu yi ƙoƙari wajen ganin mun samar da kwararrun jami’an lafiya da magunguna , da ma motocin ɗaukar marasa lafiya.

 

Bayan haka za mu cigaba da wayar da kan alhazanmu a kan rahoton da aka samu cewa, a bana za a samu yanayi na zafin rana, domin tabbatar da sun kiyaye dukkan shawarwarin da masana a harkokin lafiya suke bayarwa”.

 

Amma duk da wannan ƙoƙari da muka yi cikin ƙanƙanin lokaci har ake samun wasu suna yaɗa labaran da ba su da tushe a kan cigaban da muka samar cikin ɗan ƙanƙanin lokaci. Kuma a nan nake kira ga waɗanda suke amfani da kafaken yaɗa labarai suke sukar aikin da muke gudanarwa kan su dinga bayar da sahihan bayanai a kan hukumar aikin Hajji ta Nijeriya tare da tuntubar mu domin samun bayanai kafin yaɗawa.

 

Ina ƙara jaddada manufata da kuma kudirina na tabbatar da cewar, Alhazan Nijeriya sun samu walwala kuma sun yi ibadar aikin Hajji cikin jin dadi domin shi ne burina”.

 

Sannan ina godiya ta musamman ga hukumomin jin daɗin alhazan Jihohi, bisa yadda suka bayar da goyon baya da suka bayar kan samarwa alhazai masauƙi da masu samar musu da abinci, in sha Allah, babu wanda zai yi ƙorafi a kai.

 

Sannan ya godewa shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu da Mataimakinsa Shatima Kashim bisa gudunmawar da sukr bayarwa wajen samun nasarar aikin Hajjin wannan shekara ta 2025.

Farfesa Abdullahi Sale Usman Hajj 2025
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Ta Fayyace Batun Kujerun Hajjin 2026 da Ka’idojin Lafiya

February 24, 2026

Hukumar Alhazai Ta Kano Ta Nemi Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Da FAAN Da Kwastam Gabanin Ayyukan Hajji

February 16, 2026

Hukumar Alhazai Ta Kano Ta Kaddamar Da Bitar Alhazai Ta Kafar Rediyo

February 15, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

By adminFebruary 27, 20260

By Suwaiba Ahmad The Chairman/CEO of the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON), Ambassador Ismail…

Jigawa Pilgrims Board Seeks Smooth Immigration Process for 2026 Hajj

February 26, 2026

2026 Hajj: First Batch of Kano Pilgrims to Depart May 13

February 25, 2026

Hajj 2026: Sokoto Media Committee Urged to Ensure Smooth Information Flow

February 25, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

February 27, 2026

Jigawa Pilgrims Board Seeks Smooth Immigration Process for 2026 Hajj

February 26, 2026

2026 Hajj: First Batch of Kano Pilgrims to Depart May 13

February 25, 2026

Hajj 2026: Sokoto Media Committee Urged to Ensure Smooth Information Flow

February 25, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.