Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    975 Kwara Pilgrims Airlifted for 2025 Hajj

    May 15, 2025

    First Hajj Pilgrims Arrive by Sea at Jeddah Islamic Port

    May 15, 2025

    Nigerian Pilgrims Begin Second Phase of 2025 Hajj Journey – By Aminu Kabir Muhammad

    May 14, 2025

    Niger State’s First Batch of Pilgrims Set for Airlift to Saudi Arabia

    April 30, 2025

    Jigawa Governor Appoints Emir of Kazaure as Amirul Hajj for 2025

    April 29, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

    May 22, 2025

    NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

    May 20, 2025

    NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

    May 19, 2025

    NAHCON Chairman Applauds Madinah Operations Team, Hails Stakeholder Collaboration

    May 18, 2025

    NAHCON Ensures Quality Feeding for Over 17,000 Nigerian Pilgrims in Madinah – By Ahmad Mu’azu

    May 16, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025

    What Do the Enemies of NAHCON Chairman Really Want? 

    May 3, 2025

    Who Will Now Thank the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 29, 2025

    Hajj Commission, Professor Abdallahi Saleh, VP Shettima and the Daily Nigerian Report – By Uncle Anas Dukura

    April 18, 2025

    Who Is After the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 9, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » 2025 Ina Fatan Za a Yi Aikin Hajji Da Ba a Taba Yin Irin Sa Ba a Nijeriya” Shugaban NAHCON
Hausa

2025 Ina Fatan Za a Yi Aikin Hajji Da Ba a Taba Yin Irin Sa Ba a Nijeriya” Shugaban NAHCON

adminBy adminApril 16, 2025Updated:April 16, 2025No Comments4 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20250416 WA0034

Daga Ismail Yusuf Makwarari

Shugaban hukumar kula da aikin Hajji ta Nijeriya sheikh Abdullahi Sale Usman, ya bayyana hakan cikin wani shiri na musamman da aka yi da shi kai tsaye a gidan talabijin na Africa TV3 a jihar Kano.

Yadda Farfesa Abdullahi Sale Ya Kawo Sauyi A Harkokin Aikin Hajjin Najeriya – Daga Nura Ahmad Dakata

Shirin da babban daraktan tashar , Dr. Tijjani ya gabatar, ya mayar da hankali ne kan irin shirye-shiryen da hukumar ke gabatarwa gabanin fara jigilar Alhazan Nijeriya, zuwa ƙasa mai tsarki a watan mayu mai kamawa.

 

Sheikh Abdullahi Sale ya ce, ba shi da burin da ya fice ganin alhazan Nijeriya sun gudanar da aikin Hajji cikin farin ciki da walwala da kuma jin daɗi ba tare da wata matsala ba.

 

” Hakika zan yi amfani da kwarewa dana samu a baya, lokacin da na rike shugaban hukumar aikin Hajji ta Kano, da aikin Hajji dana gabatar a baya, lokacin gudanar tsare – tsaren da suka kamata. Misali, ” Batun masaukin alhazai da abincinsu da kuma uwa uba zaman Minna da kusan a nan ne ake fuskantar matsala. Kamar yanayin wurin kwana, ban daki, abinci dama ita kanta shemar da alhazan za su sauka.

 

Allah cikin ikonsa a halin yanzu, mun tanadi masauƙi na maniyyata kimanin dubu hamsin da biyu (52000) ƙarƙashin jihohi. Sai dubu ashirin da muka warewa masu jirgin yawo wato (Tour Operators).

 

Cikin shirin da muka yi da masu kula da masauƙan alhazanmu a Minna da Arfa, shi ne za a samar da wadatattun ban dakuna da sauran abubuwan da suka kamata domin jin dadin alhazanmu”.

“Wani abin albishir, da na ke son bayyaanawa a nan shi ne yadda muka samarwa alhazai ragin kuɗi cikin kuɗaɗen da alhazan Nijeriya za su biya a wannan shekara ta 2025 da adadin ya kai naira biliyon hamsin da huɗu ( 54), wanda hakan ya taimaka wajen sauƙaƙa kuɗin kujerar zuwa aikin Hajji. Duk da farashin Dala da ya tashi. muna godiya ga Allah(S.W.A)”.

 

Ko da aka tambayi Sheikh Abdullahi Sale kan batun kula da lafiyar Alhazai kuwa sai ya ce ” Hakika mun yi tanadi matuka,, tare da tsare – tsare kuma a nan zan yi amfani da wannan dama domin yin godiya ga ministan lafiya, bisa goyon baya da yake ba mu domin tabbatar da samar da duk wani abu da ake buƙata, domin kula da lafiyar alhazanmu, sannan za mu yi ƙoƙari wajen ganin mun samar da kwararrun jami’an lafiya da magunguna , da ma motocin ɗaukar marasa lafiya.

 

Bayan haka za mu cigaba da wayar da kan alhazanmu a kan rahoton da aka samu cewa, a bana za a samu yanayi na zafin rana, domin tabbatar da sun kiyaye dukkan shawarwarin da masana a harkokin lafiya suke bayarwa”.

 

Amma duk da wannan ƙoƙari da muka yi cikin ƙanƙanin lokaci har ake samun wasu suna yaɗa labaran da ba su da tushe a kan cigaban da muka samar cikin ɗan ƙanƙanin lokaci. Kuma a nan nake kira ga waɗanda suke amfani da kafaken yaɗa labarai suke sukar aikin da muke gudanarwa kan su dinga bayar da sahihan bayanai a kan hukumar aikin Hajji ta Nijeriya tare da tuntubar mu domin samun bayanai kafin yaɗawa.

 

Ina ƙara jaddada manufata da kuma kudirina na tabbatar da cewar, Alhazan Nijeriya sun samu walwala kuma sun yi ibadar aikin Hajji cikin jin dadi domin shi ne burina”.

 

Sannan ina godiya ta musamman ga hukumomin jin daɗin alhazan Jihohi, bisa yadda suka bayar da goyon baya da suka bayar kan samarwa alhazai masauƙi da masu samar musu da abinci, in sha Allah, babu wanda zai yi ƙorafi a kai.

 

Sannan ya godewa shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu da Mataimakinsa Shatima Kashim bisa gudunmawar da sukr bayarwa wajen samun nasarar aikin Hajjin wannan shekara ta 2025.

Farfesa Abdullahi Sale Usman Hajj 2025
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

By adminMay 22, 20250

With the Tashriq days fast approaching, the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has stepped…

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.