Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

    July 10, 2025

    The 2026 Hajj Countdown Has Begun: Why Early Compliance and Payment Is Crucial

    July 3, 2025

    NAHCON Concludes 2025 Hajj Return Operations as Last Flight Departs for Kaduna

    July 2, 2025

    Update on Nigeria’s 2025 Airlift

    July 1, 2025

    NAHCON Provides Update on Return Airlift, Cites July 2 as New Target Date

    June 26, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

    July 11, 2025

    Who’s Trying to Undermine NAHCON’s Progress?

    June 25, 2025

    Professor Abdullahi Saleh and Pilgrims Spiritual Reawakening – Dr Usman Ahmad Mustapha

    June 15, 2025

    This is Ismail Shuaibu Musa — and this is his story – By Fatima Sanda Usara

    June 5, 2025

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Alhazan Jahar Kano Sun Tafi Mina Domin Fara Aikin Haji
Hausa

Alhazan Jahar Kano Sun Tafi Mina Domin Fara Aikin Haji

adminBy adminJune 14, 2024No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
AABC
AABC

 

Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da samun nasarar jigilar maniyyata zuwa garin Mina na kasar Saudiyya, a daidai lokacin da aka fara gudanar da aikin Hajjin.

Ibrahim Garba Shuaibu, Shugaban tawagar  ‘yan jaridu na Jihar Kano, wanda kuma ya kasance Sakataren yada labaran mataimakin Gwamnan Kano, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya raba wa manema labarai a ranar Juma’a.

A cewar Ibrahim, an fara yin jigilar  ne a daren ranar Alhamis, inda aka kwashe daukacin alhazan, bayan sun samu kwanciyar hankali a sansaninsu na Mina.

Amirul Hajj na jihar wanda ya kasance mataimakin gwamna, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, kakakin majalisar dokoki ta jaha Jibril Falgore, yan majalisar dokokin jihar, shugaban ma’aikata Alhaji Abdullahi Musa na daga cikin wadanda suka isa sansanin alhazan na Mina 

A nasa jawabin, Daraktan ayyukan Haji na hukumar Alhaji Kabir Muhammad Panda, ya ce an samar da kayyaki ga kowane mahajjaci da suka hada da sabulu, tabarma, man goge baki, da sauran kayan masarufi a tantuna.

“Don tabbatar da tsaro da tsari, maniyyatan da hukumar ta ba su katin shaida ne kawai za a ba su izinin shiga tantin alhazan Kano” baya ga katin shaidar NUSUK’ Inji Panda

A cewarsa, tawagar da aka tura a Muna, ta kunshi masu wa’azi, ma’aikatan lafiya da jagororin jin dadin jama’a, da kuma mambobin kwamitin tsaro. Ya kuma kara da cewa tawagar da za ta yi gaba za ta wuce Arafat da tsakar daren Juma’a don yin irin wannan shiri da zai saukaka gudanar da aiki ba tare da wata matsala ba.

Haka kuma, an ga mataimakiyar kwamandan Hisba bangaren mata, Dr Khadija Sulaiman, ta shagaltu da shirya mata cikin tsari a cikin sansanin Mina.

Zuwan alhazai a Mina wani muhimmin ci gaba ne a aikin hajjin, wanda ke jan hankalin miliyoyin alhazai daga sassan duniya a duk shekara.

Mina tana rikidewa zuwa babban birni na tanti, tana ba da masauki na ɗan lokaci, kula da lafiya, abinci, ruwa, da sauran muhimman ayyuka. Yayin zamansu a Mina, mahajjata za su yi salloli daban-daban da suka hada da Azahar, La’asar, Maghrib, Isha, da Asuba, kamar yadda Annabi ya yi.

Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano ta ba da tabbacin samun jin dadi da walwala ga dukkan mahajjata.

Hajj 2024 Mina Trending
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

Kidayar Lokacin Aikin Hajjin 2026 Ya Fara: Dalilin Da Yasa Cika Ka’idoji Da Biyan Kudin Hajji Tun Da Wuri Yake Da Muhimmanci – Daga Sani Muhammed Shafi’i

July 3, 2025

NAHCON Ta Fitar da Sabon Jadawalin Dawowar Maniyyata, Ta Sanya Ranar 2 ga Yuli a Matsayin Sabuwar Rana

June 26, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Opinion

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

By adminJuly 11, 20250

By :Ibrahim Abubakar Nagarta In retrospect, the National hajj Commission of Nigeria (NAHCON) got…

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

July 11, 2025

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.