Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

    July 10, 2025

    The 2026 Hajj Countdown Has Begun: Why Early Compliance and Payment Is Crucial

    July 3, 2025

    NAHCON Concludes 2025 Hajj Return Operations as Last Flight Departs for Kaduna

    July 2, 2025

    Update on Nigeria’s 2025 Airlift

    July 1, 2025

    NAHCON Provides Update on Return Airlift, Cites July 2 as New Target Date

    June 26, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

    July 11, 2025

    Who’s Trying to Undermine NAHCON’s Progress?

    June 25, 2025

    Professor Abdullahi Saleh and Pilgrims Spiritual Reawakening – Dr Usman Ahmad Mustapha

    June 15, 2025

    This is Ismail Shuaibu Musa — and this is his story – By Fatima Sanda Usara

    June 5, 2025

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Hukumar NAHCON Ta Mayarwa Alhazan Jahar Kebbi Naira Miliyan 301.56
Hausa

Hukumar NAHCON Ta Mayarwa Alhazan Jahar Kebbi Naira Miliyan 301.56

adminBy adminDecember 5, 2024No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
1733388290806
1733388290806

Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta mayarwa alhazan jihar Kebbi 4,936 kudaden da suka kai sama da Naira miliyan 301.56 da suka yi aikin hajjin shekarar 2023.

 

A sanarwar da mai bawa gwamnan jahar shawara na musammam kan Harkokin Yada Labarai Yahaya Sarki ya sanyawa hannu, tace kowanne daga cikin mahajjata 4,936 da suka halarci aikin Hajjin shekarar 2023 za a mayar musu da kudi Naira 61,080.

 

Shugaban Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kebbi, Alhaji Faruku Aliyu Yaro Enabo (Jagaban Gwandu) ne ya bayyana hakan a yayin wani taro da aka gudanar domin tattauna batun mayar da kudaden da Hukumar Alhazai ta kasa NAHCON ta fitar.

 

Ya ce tuni aka saka kudaden a hannun hukumar domin rabawa wadanda suka da hakki. Ana mayar da kudaden ne bisa bin umarnin NAHCON na biyan diyya ga maniyyata bisa ayyukan da ba a yi ba a lokacin aikin Hajjin 2023.

 

Ya ce, “Bayan na karbi kudaden daga NAHCON, na sanar da Gwamna, wanda ya umarce ni da in fara shirin mayar da kudaden ga maniyyata, tare da shugabannin kananan hukumomi 21 da suka shaida kuma sun tabbatar da yadda lamarin ya gudana.

 

Enabo ya bukaci shuwagabannin majalisun kananan hukumomin da su kuma sanya ido a kan aikin domin tabbatar da cewa dukkan maniyyatan da abin ya shafa sun samu kudadensu.

 

Ya kuma bayyana cewa hukumar EFCC, ICPC, NSCDC, ‘yan sanda, DSS da sauran jami’an tsaro masu alaka da wannan aikin za su sa ido sosai.

 

Alhaji Faruku ya bayyana cewa hakki ne da ya rataya a wuyan hukumar ta tabbatar da cewa dukkan maniyyatan da suka cancanta sun samu kudadensu ba tare da bata lokaci ba.

 

Ya kuma jaddada cewa adadin maniyyatan da abin ya shafa a jihar Kebbi sun kai 4,936 wanda kowannen su zai samu Naira 61,080. Taron ya samu halartar shuwagabannin kananan hukumomi, shugabannin hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kebbi, da jami’an alhazai da daraktoci na hukumar.

 

Bugu da kari, Alhaji Faruku ya bukaci maniyyata aikin hajjin 2025 mai zuwa da su gaggauta biyan kudadensu. Ya kuma kara da cewa NAHCON ta kara wa’adin biyan kudi har zuwa karshen watan Disamba na shekarar 2024, tare da karfafa biyan kudi da wuri domin samar da ingantattun masauki, jigilar kayayyaki, da sauran muhimman ayyuka a lokacin aikin Hajji.

 

 

 

Hajj 2023 Kebbi NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

July 11, 2025

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

Kidayar Lokacin Aikin Hajjin 2026 Ya Fara: Dalilin Da Yasa Cika Ka’idoji Da Biyan Kudin Hajji Tun Da Wuri Yake Da Muhimmanci – Daga Sani Muhammed Shafi’i

July 3, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Opinion

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

By adminJuly 11, 20250

By :Ibrahim Abubakar Nagarta In retrospect, the National hajj Commission of Nigeria (NAHCON) got…

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

July 11, 2025

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.