Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    975 Kwara Pilgrims Airlifted for 2025 Hajj

    May 15, 2025

    First Hajj Pilgrims Arrive by Sea at Jeddah Islamic Port

    May 15, 2025

    Nigerian Pilgrims Begin Second Phase of 2025 Hajj Journey – By Aminu Kabir Muhammad

    May 14, 2025

    Niger State’s First Batch of Pilgrims Set for Airlift to Saudi Arabia

    April 30, 2025

    Jigawa Governor Appoints Emir of Kazaure as Amirul Hajj for 2025

    April 29, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

    May 22, 2025

    NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

    May 20, 2025

    NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

    May 19, 2025

    NAHCON Chairman Applauds Madinah Operations Team, Hails Stakeholder Collaboration

    May 18, 2025

    NAHCON Ensures Quality Feeding for Over 17,000 Nigerian Pilgrims in Madinah – By Ahmad Mu’azu

    May 16, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025

    What Do the Enemies of NAHCON Chairman Really Want? 

    May 3, 2025

    Who Will Now Thank the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 29, 2025

    Hajj Commission, Professor Abdallahi Saleh, VP Shettima and the Daily Nigerian Report – By Uncle Anas Dukura

    April 18, 2025

    Who Is After the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 9, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Hukumar NAHCON ta fara gagarumin shirin aikin Hajin 2025
Hausa

Hukumar NAHCON ta fara gagarumin shirin aikin Hajin 2025

adminBy adminJanuary 8, 2025Updated:January 11, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
NAHCON MEETING 1000

Hukumar alhazai ta Najeriya NAHCON a karkashin jagorancin shugabanta Farfesa Abdullahi Saleh Usman ta fara shirye-shiryen gudanar da aikin hajjin 2025.

 

An fara aikin ne da ziyarar aiki a kasar Saudiyya a ranar 7 ga watan Junairu, 2025, biyo bayan gayyatar da ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya ta yi masa.

Hajj Chronicles Ta Taya Shugaban Hukumar NAHCON Murnar Cika Kwanaki 100 A Ofis

Wannan ziyarar na da nufin kammala rattaba hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna ta aikin hajjin 2025 da kuma karfafa wasu muhimman tsare-tsare na aikin hajjin na wannan shekara

 

A cikin wata sanarwa dauke da sa hannun mataimakiyar daraktar yada labarai da dab’I ta hukumar, Fatima Sabda Usara, ta ce hukumar alhazai ta kasa NAHCON a karkashin jagorancin shugabanta Farfesa Abdullahi Saleh Usman ta fara shirye-shiryen tunkarar aikin Hajin 2025

Shugaban Hukumar NAHCON Ya Bayyana Cigaban Da Ya Samar Cikin Kwanaki 100, Ya Bukaci Maniyyata Su Ba Da Hadin Kai – Daga Nura Ahmad Dakata

An fara aikin ne da ziyarar aiki a kasar Saudiyya a ranar 7 ga watan Junairu, 2025, biyo bayan gayyatar da ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya ta yi masa.

 

Wannan ziyarar na da nufin kammala rattaba hannu kan yarjejeniyar aikin hajjin 2025 da kuma karfafa wasu muhimman tsare-tsare na aikin hajjin bana.

 

Tawagar NAHCON ta kunshi kwamishinonin tsare-tsare, bincike da kididdiga (Prof. Abubakar Abubakar Yagawal);

 

Ayyuka  (Prince Anofiu Olanrewaju Elegushi); da Kudi  (Alhaji Prince Aliu Abdulrazaq) Wakilan Hukumar Jin Dadin Alhazai na jahohi da masu kamfanonin jirgin yawo da masu ruwa da tsaki daga Majalisar Dokoki ta Kasa, da Fadar Shugaban Kasa, da kuma bangaren sufurin jiragen sama na cikin tawagar.

Wani muhimmin al’amari a yayin ziyarar shi ne, taron kasashen biyu da rattaba hannu a kan aikin Hajjin 2025, wanda aka shirya gudanarwa a ranar 12 ga watan Janairun 2025.

 

Ambasada Yusuf Maitama Tuggar, ministan harkokin wajen Najeriya, zai sanya hannu kan yarjejeniyar a madadin Najeriya.

 

Bayan haka, tawagar za ta halarci bikin baje kolin alhazai na kasa da kasa a ranar 13 ga watan Junairu, 2025, inda za su yi la’akari da masu ba da hidima ga alhazan Najeriya.

 

A shirye-shiryen rattaba hannu kan yarjejeniyar, Farfesa Saleh da tawagarsa za su yi ganawa mai mahimmanci tare da jami’an ofishin jakadancin da na alhazai daban-daban, ciki har da masu yin ragistar aikin Haji, da wakilai daga Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Sama (GACA), da shugabanni na ayyukan Hajji na wasu kasashe.

 

Wadannan alkawuran za su biyo bayan rattaba hannu kan kwangila tare da manyan masu samar da ayyuka, kamar United Agents, Car Syndicates, Tafweej, da Adillah a Madina.

 

A lokaci guda ma’aikatan hukumar NAHCON suna gudanar da aikin duba wuraren kwana, da abinci da kuma wuraren kiwon lafiya a Makkah da Madina domin tabbatar da bin ka’idojin da ake bukata kafin a kammala yarjejeniyar.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Na Tabbatar da Ciyar da Maniyyatan Najeriya Sama da 17,000 Ingantaccen abinci a Madinah – Daga Ahmad Muazu

May 16, 2025

Hukumar NAHCON Ta Samar Da Manhajar Da Za Ta Taimakawa Alhazai A Ƙasar Saudiyya

May 14, 2025

Alhazai Ƴan Najeriya Sun Fara Mataki Na Biyu Na Ibadar Hajji Ta 2025

May 14, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

By adminMay 22, 20250

With the Tashriq days fast approaching, the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has stepped…

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.