Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Approves Two 23kg Checked Bags for 2026 Hajj Pilgrims

    January 1, 2026

    NAHCON Begins Preparations for 2026 Hajj Medical Operations

    December 30, 2025

    No Contract Rollover: NAHCON Sets Record Straight on 2026 Hajj Procurement

    December 18, 2025

    The Penumbra of Influence: How Mercenary Journalism Built False Narratives Around NAHCON By Ahmad Mu’azu

    December 16, 2025

    NAHCON Opens Application Portal for 2026 National Medical Team

    December 12, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

    January 13, 2026

    Integrity, Discipline and Tireless Communication: Kano Pilgrims Board Shines Under Dedicated Leadership

    January 13, 2026

    NAHCON At 20: The Imperative of Repositioning Nigeria’s Hajj and Umrah Sector – Ibrahim Ishaq Jae

    January 12, 2026

    2026 Hajj Crisis: NAHCON, GACA Set to Clash Over Pilgrims’ Airlift

    January 11, 2026

    Man of the year: Professor Abdullahi Saleh, the game Changer – By Sagir Huguma

    January 3, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » NAHCON Na Tabbatar da Ciyar da Maniyyatan Najeriya Sama da 17,000 Ingantaccen abinci a Madinah – Daga Ahmad Muazu
Hausa

NAHCON Na Tabbatar da Ciyar da Maniyyatan Najeriya Sama da 17,000 Ingantaccen abinci a Madinah – Daga Ahmad Muazu

adminBy adminMay 16, 2025Updated:May 16, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20250516 WA0011

Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta karfafa matakan sa ido a Madinah yayin da sama da mahajjata 17,000 daga Najeriya suka isa birnin domin gudanar da aikin Hajjin 2025.

 

Domin tabbatar da cewa mahajjata suna samun abinci mai kyau da lafiya, Kwamitin Ciyar da Mahajjata na Madinah karkashin jagorancin Alhaji Abdullahi Kabir na NAHCON yana ci gaba da sa ido kan harkokin abinci na yau da kullum. Kwamitin na tabbatar da bayar da karin kumallo da abincin dare ga kowanne mahajjaci.

 

A yayin wani duba da kwamitin ya gudanar, Alhaji Kabir ya jaddada cewa kulawar NAHCON ba wai kan abinci kawai take ba. “Mun kuduri aniyar tabbatar da mutuncin kowanne mahajjaci ta hanyar abincin da muke bayarwa. Ba abinci kawai muke bayarwa ba, muna kula da kimar ɗan Adam,” in ji shi.

 

Kamfanoni guda bakwai ne ke da alhakin ciyar da mahajjatan Najeriya a Madinah, wadanda suka hada da: Africana Home Restaurant, Amjad Alghraa, Al-Andalus, Mawasim Khairat, Na’a Azad, Zowar Muktara, da Kabala Catering. Kwamitin na duba kowane ɗayan wadannan dakunan girki akai-akai domin tantance tsafta, kayan aiki, ingancin sinadaran abinci da kuma kwarewar ma’aikata.

 

Wani muhimmin sharadi da NAHCON ta gindaya shi ne cewa sai an dauki ‘yan Najeriya a matsayin masu dafa abinci da kuma masu taimako, domin a tabbatar da cewa abincin ya dace da dabi’unmu, tare da samar da aikin yi ga ‘yan Najeriya a lokacin aikin Hajji.

 

Lokacin da suke gudanar da bincike, mambobin kwamitin na duba dukkan kayan abinci da za a yi amfani da su domin tabbatar da cewa sun cika ka’idojin gina jiki kuma ba su wuce lokacin amfani ba. Haka kuma NAHCON ta haramta amfani da sinadarai na ƙari (artificial additives) tare da tilasta amfani da sinadarai na halitta domin tabbatar da lafiyar abinci da kuma asalin girke-girken Najeriya.

 

A wani taro da masu bayar da abinci, Ko’odinetan Madinah, Alhaji Abdulkadir Oloyin, ya gargadi masu abinci game da amfani da kwantena marasa inganci. “Ba za mu amince da amfani da kwantena marasa karko ba. Abinci dole ne ya kasance cikin tsafta kuma a ba da shi cikin mutunci,” in ji shi.

 

Kwamitin ya kuma jaddada cewa dole ne a bi tsarin girke-girken abinci na Najeriya kamar yadda NAHCON ta amince da shi, domin tabbatar da cewa mahajjata suna jin kamar suna gida.

 

Yayin da hajjin ke kara kamari, tsarin kulawa da ciyarwa da NAHCON ke gudanarwa a Madinah na nuna yadda hukumar ke tsayawa tsayin daka wajen kula da jin dadin mahajjatan Najeriya.

Abinci Madina Mahajjjata NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026

Rikicin Jigilar Alhazan 2026: Zargin Makircin Cikin Gida A NAHCON Na Barazana Ga Yarjejeniyar Sufurin Jirage Tsakanin Najeriya Da Saudia

January 12, 2026

Hajjin 2026: Jihar Gombe Ta Fara Gwajin Lafiya na Tilas ga Maniyyatan – Daga Abdulkadir Aliyu Shehu

January 12, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
SPWA

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

By adminJanuary 14, 20260

The Lagos State Government has commenced medical screening for all intending pilgrims performing the 2026…

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

January 14, 2026

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.