Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Approves Two 23kg Checked Bags for 2026 Hajj Pilgrims

    January 1, 2026

    NAHCON Begins Preparations for 2026 Hajj Medical Operations

    December 30, 2025

    No Contract Rollover: NAHCON Sets Record Straight on 2026 Hajj Procurement

    December 18, 2025

    The Penumbra of Influence: How Mercenary Journalism Built False Narratives Around NAHCON By Ahmad Mu’azu

    December 16, 2025

    NAHCON Opens Application Portal for 2026 National Medical Team

    December 12, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

    January 13, 2026

    Integrity, Discipline and Tireless Communication: Kano Pilgrims Board Shines Under Dedicated Leadership

    January 13, 2026

    NAHCON At 20: The Imperative of Repositioning Nigeria’s Hajj and Umrah Sector – Ibrahim Ishaq Jae

    January 12, 2026

    2026 Hajj Crisis: NAHCON, GACA Set to Clash Over Pilgrims’ Airlift

    January 11, 2026

    Man of the year: Professor Abdullahi Saleh, the game Changer – By Sagir Huguma

    January 3, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Tsohon Alhaji Ya Kare Shugaban NAHCON, Ya Yaba da Hajjin 2025
Hausa

Tsohon Alhaji Ya Kare Shugaban NAHCON, Ya Yaba da Hajjin 2025

adminBy adminSeptember 11, 2025No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
FB IMG 1745708008629

Wani tsohon Alhaji mai suna Muhammad Suleman Gama, ya kare Shugaban Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman, kan abin da ya bayyana a matsayin “tuhume-tuhumen banza” daga wasu mutane masu neman biyan buƙatun kansu.

Gama, wanda ya ce ya yi aikin Hajji fiye da sau 20, ciki har da na bana, ya bayyana cewa Hajjin 2025 ƙarƙashin shugabancin NAHCON ya samu gagarumar nasara musamman wajen kula da walwalar alhazai da ingancin ayyuka.

A cewarsa, an tsara batun masauki, abinci, sufuri da kuma hulɗar diflomasiyya da hukumomin Saudiyya yadda ya dace, lamarin da ya sa wannan hajji ya zama ɗaya daga cikin mafi nasara a ‘yan shekarun nan.

“Abin takaici ne yadda wasu mutane marasa kirki ke ƙoƙarin bata sunan Shugaban NAHCON kawai don sun kasa samun mukamai ko kuma ba a amince da buƙatunsu na kai-tsaye ba,” in ji shi.

Ya zargi ɗaya daga cikin masu suka da cewa shi ne ya taɓa yin lallami na neman aiki a NAHCON amma bai samu ba, daga bisani ya fara wallafa sharhi marasa inganci ba tare da ya halarci aikin Hajji ba.

“Idan dai wani daga cikin alhazan da suka halarci aikin Hajji na bana ne ya yi suka, za mu fahimta. Amma wani da bai shiga aikin ba ya yi ƙarya yana bata suna, hakan ba adalci ba ne,” inji Gama

Dangane da ikirarin cewa Farfesa Sale ya yi watsi da gudunmawar wasu ƙungiyoyin addini, Gama ya ce wannan “ƙarya ce”, yana mai bayyana cewa a karon farko, NAHCON ta haɗa malamai daga kowane bangare don tallafa wa alhazai a Makka, Madina da Mina.

Haka kuma, ya yi kira ga masu suka da su bari Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) da sauran hukumomi su kammala bincikensu kafin yanke hukunci, yana gargadi kan hare-haren son zuciya da ka iya lalata martabar hukumar.

“Farfesa Abdullahi yana fuskantar suka marasa tushe ne kawai saboda wasu ba sa son shi a wannan kujera. Ya kamata su bar shi ya nuna kwarewarsa kafin su yanke hukunci,” in ji shi.

Wannan gogaggen Alhaji ya bukaci masu ruwa da tsaki da su gane nasarorin da aka samu a aikin Hajjin 2025, yana mai jaddada cewa duk wani jagora da ya ke da muhimmiyar alhakin ƙasa dole ya fuskanci yabo da suka.

Gama NAHCON Tsohon Alhaji
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026

Rikicin Jigilar Alhazan 2026: Zargin Makircin Cikin Gida A NAHCON Na Barazana Ga Yarjejeniyar Sufurin Jirage Tsakanin Najeriya Da Saudia

January 12, 2026

Hajjin 2026: Jihar Gombe Ta Fara Gwajin Lafiya na Tilas ga Maniyyatan – Daga Abdulkadir Aliyu Shehu

January 12, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
SPWA

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

By adminJanuary 14, 20260

The Lagos State Government has commenced medical screening for all intending pilgrims performing the 2026…

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

January 14, 2026

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.