Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    975 Kwara Pilgrims Airlifted for 2025 Hajj

    May 15, 2025

    First Hajj Pilgrims Arrive by Sea at Jeddah Islamic Port

    May 15, 2025

    Nigerian Pilgrims Begin Second Phase of 2025 Hajj Journey – By Aminu Kabir Muhammad

    May 14, 2025

    Niger State’s First Batch of Pilgrims Set for Airlift to Saudi Arabia

    April 30, 2025

    Jigawa Governor Appoints Emir of Kazaure as Amirul Hajj for 2025

    April 29, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

    May 22, 2025

    NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

    May 20, 2025

    NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

    May 19, 2025

    NAHCON Chairman Applauds Madinah Operations Team, Hails Stakeholder Collaboration

    May 18, 2025

    NAHCON Ensures Quality Feeding for Over 17,000 Nigerian Pilgrims in Madinah – By Ahmad Mu’azu

    May 16, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025

    What Do the Enemies of NAHCON Chairman Really Want? 

    May 3, 2025

    Who Will Now Thank the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 29, 2025

    Hajj Commission, Professor Abdallahi Saleh, VP Shettima and the Daily Nigerian Report – By Uncle Anas Dukura

    April 18, 2025

    Who Is After the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 9, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Alhazai Ƴan Najeriya Sun Fara Mataki Na Biyu Na Ibadar Hajji Ta 2025
Hausa

Alhazai Ƴan Najeriya Sun Fara Mataki Na Biyu Na Ibadar Hajji Ta 2025

adminBy adminMay 14, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
FB IMG 1747227803442

A yau, Laraba 14 ga watan Mayu, 2025, alhazai na farko daga Najeriya da suka iso ƙasar Saudiyya don gudanar da ibadar Hajji ta bana sun cika kwana hudu a birnin Madina. Wannan rana na nuna fara mataki na biyu na wannan muhimmin tafiya ta addini wacce ke kunshe da ibada, al’umma da kuma zurfin tunani ga musulmi daga sassa daban-daban na duniya.

KARANTA LABARI MAKAMANCIN WANNAN: Saudi Arabia ta hana shiga Makkah daga 23 ga Afrilu ba tare da Bizar Aikin Haji ba

Kamar yadda tsarin aikin Hajji na shekarar 2025 ya tanada, wanda aka cimma matsaya tsakanin Hukumar Hajji ta Ƙasa (NAHCON) da sauran masu ruwa da tsaki a harkar hajji, alhazai daga Najeriya na shafe kwanaki huɗu a birnin Madina domin yin ziyara ga masallatai masu daraja da suka haɗa da Masallacin Annabi (SAW), da sauran wuraren tarihi na Musulunci da ke cikin birnin. Wannan mataki yana da matuƙar muhimmanci wajen ƙarfafa  ibada da tunani a zukatan alhazai kafin su shiga manyan rukunan Hajji a birnin Makkah.

 

A yau dai, alhazai daga jihohin Bauchi, Imo, Kebbi da Kogi ne suka fara sauya sheƙa daga Madina zuwa Makkah domin ci gaba da ayyukan Hajji. Wannan sauya sheƙa na nuna wani sabon babi a cikin tafiyarsu na bauta da neman kusanci da Allah (SWT).

 

A lokacin da suke zaune a Madina, NAHCON ta tabbatar da samar da masauki na zamani da abinci mai inganci wanda ya dace da ƙa’idojin kasa da kasa.

 

Yawancin alhazan sun bayyana gamsuwarsu tare da yaba wa hukumar bisa kulawa da walwala da jin daɗin su. Wasu daga cikin su sun bayyana cewa sun ji kamar suna gida ne saboda yanayin yadda aka shirya musu masauki da abinci. Hakanan, NAHCON ta samar da jami’an kula da lafiya da masu fassara da ma’aikatan kula da bukatun alhazai domin tabbatar da komai na tafiya yadda ya kamata.

 

A ɓangaren birnin Makkah kuwa, jami’an hukumar NAHCON sun tabbatar da cewa dukkan shirye-shiryen tarbar alhazai sun kammala. Sun ce an tanadi masauki, abinci da motocin daukar alhazai daga tashar jirgi zuwa inda za su zauna, domin tabbatar da cewa babu wata matsala da za su fuskanta a mataki na gaba.

 

Baya ga waɗanda suka fara tafiya zuwa Makkah, alhazai daga wasu jihohi na ci gaba da sauka a birnin Madina yayin da aikin jigilar su daga Najeriya ke ci gaba da gudana yadda aka tsara. NAHCON ta tabbatar da cewa tana aiki kafada da kafada da hukumomin Saudiyya domin ganin an gudanar da aikin Hajji na bana cikin tsari da kwanciyar hankali.

 

A ƙarshe, NAHCON ta bukaci alhazai da su ci gaba da nuna haƙuri, ladabi da bin ƙa’idojin da aka shimfiɗa domin kare lafiyar su da tabbatar da nasarar ibadar su. Hukumar ta kuma yi kira ga alhazai da su ci gaba da yin addu’o’i don zaman lafiya da ci gaban Najeriya.

Alhazan Najeriya Madina Makkah
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

NAHCON Chairman Applauds Madinah Operations Team, Hails Stakeholder Collaboration

May 18, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

By adminMay 22, 20250

With the Tashriq days fast approaching, the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has stepped…

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.