Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

    February 27, 2026

    NAHCON Signs 2026 Hajj Airlift Agreement, Emphasizes Compliance and Efficiency

    February 25, 2026

    No Additional Slots for 2026 Hajj, Says NAHCON as Visa Issuance Nears

    February 24, 2026

    NAHCON Unveils Reforms, Clarifies Quota Adjustment Ahead of 2026 Hajj – By Abdulbasit Abba

    February 23, 2026

    NAHCON Raises Alarm Over Fake Facebook Account Impersonating Chairman

    February 22, 2026
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

    February 11, 2026

    NAHCON Reconciliation Viewed as Positive Step for Hajj Administration – By Muhammad Sulaiman Gama

    February 2, 2026

    NAHCON Board’s Vote of No Confidence: A Mask for Self-Interest.

    February 1, 2026

    Nigeria Hajj Industry: When Would Pilgrims’ Interest Supercede Personal Interest of Handlers and Stakeholders

    January 31, 2026

    Who Is Afraid of Pakistan? By Faruku Umar

    January 31, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » An ja hankalin Alhazai su yi amfani da kayayyakin da aka samar musu a Saudiyya bisa kulawa
Hausa

An ja hankalin Alhazai su yi amfani da kayayyakin da aka samar musu a Saudiyya bisa kulawa

adminBy adminApril 19, 2025No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20250419 WA0028

Daraktan Janar na Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano, Alhaji Lamin Rabi’u Danbappa, ya yi kira ga maniyyatan da ke shirin zuwa aikin Hajji daga jihar da su kula da yadda za su yi amfani da kayayyakin da aka tanada musu a Ƙasa Mai Tsarki.

Hajj 2025: Hukumar Alhazai Ta Kano Ta fara Aikin Samar Da Biza Ga Maniyyata

Ya bayyana hakan ne yayin ziyarar sa ta duba yadda ake gudanar da kwas ɗin horaswa na Hajji a cibiyoyi daban-daban a faɗin jihar.

 

A cewarsa, Hukumar ta tanadi gidaje ginin bene Guda biyu da zai iya ɗaukar maniyyata 3,205. Ya jaddada muhimmancin tsaftar muhalli a cikin da wajen wuraren da aka tanadar.

 

Wakilin Daraktan Janar a yayin ziyarar, mamba a Hukumar, Sheikh Tijjani Sani Maihula, ya bukaci dukkan maniyyata su halarci kwas ɗin horaswar Hajji domin samun ilimin da zai basu damar gudanar da aikin Hajji cikin nasara.

 

A nata jawabin, Daya daga cikin mamba a Hukumar, Hajiya Aisha Munir Matawalle, ta bayyana ƙoƙarin Gwamnatin Jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Mai Girma Gwamna, Alhaji Abba Kabir Yusuf, inda ta ce an riga an samar da muhimman abubuwa ga maniyyatan, kamar jakunkunan hannu, kayan sawa na maza da mata, da Abun hannu na shaidar maniyyata, waɗanda za a fara rabawa nan ba da jimawa ba.

 

Hajiya Aisha Matawalle ta kuma bukaci maniyyatan da su tuna da Jihar Kano da Nijeriya baki ɗaya a cikin addu’o’insu a ƙasa mai tsarki.

 

A nasa bangaren, Daraktan Ilimi da wayar dakan Alhazai na hukumar, Alhaji Murtala Lawan Sani, ya ja kunnen maniyyata kan kaucewa ɗaukar kayan haramun ko waɗanda aka hana zuwa Ƙasa Mai Tsarki. Ya ce duk wanda aka kama da irin waɗannan kayayyaki, zai ɗauki alhakin abin da ya faru da kansa.

 

Alhaji Murtala Lawan Sani ya kuma godewa Daraktan Janar bisa shirya wannan ziyarar ta horaswa, wanda ya ce ta taimaka matuƙa wajen wayar da kan maniyyata.

 

Sauran da suka gabatar da jawabi yayin ziyarar sun haɗa da Daraktan Tsarin Ajiya na Hajji, Mataimakin Daraktan Sashen Bincike da Kuma Shugabar kula da sashen Lafiya na Hukumar.

 

Cibiyoyin da aka ziyarta sun haɗa da na Rimin Gado, Kumbotso da Dala a cikin ƙananan hukumomi na jihar.

 

 

Hajj 2025 Kano
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Ta Fayyace Batun Kujerun Hajjin 2026 da Ka’idojin Lafiya

February 24, 2026

Hukumar Alhazai Ta Kano Ta Nemi Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Da FAAN Da Kwastam Gabanin Ayyukan Hajji

February 16, 2026

Hukumar Alhazai Ta Kano Ta Kaddamar Da Bitar Alhazai Ta Kafar Rediyo

February 15, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

By adminFebruary 27, 20260

By Suwaiba Ahmad The Chairman/CEO of the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON), Ambassador Ismail…

Jigawa Pilgrims Board Seeks Smooth Immigration Process for 2026 Hajj

February 26, 2026

2026 Hajj: First Batch of Kano Pilgrims to Depart May 13

February 25, 2026

Hajj 2026: Sokoto Media Committee Urged to Ensure Smooth Information Flow

February 25, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

February 27, 2026

Jigawa Pilgrims Board Seeks Smooth Immigration Process for 2026 Hajj

February 26, 2026

2026 Hajj: First Batch of Kano Pilgrims to Depart May 13

February 25, 2026

Hajj 2026: Sokoto Media Committee Urged to Ensure Smooth Information Flow

February 25, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.