Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Approves Two 23kg Checked Bags for 2026 Hajj Pilgrims

    January 1, 2026

    NAHCON Begins Preparations for 2026 Hajj Medical Operations

    December 30, 2025

    No Contract Rollover: NAHCON Sets Record Straight on 2026 Hajj Procurement

    December 18, 2025

    The Penumbra of Influence: How Mercenary Journalism Built False Narratives Around NAHCON By Ahmad Mu’azu

    December 16, 2025

    NAHCON Opens Application Portal for 2026 National Medical Team

    December 12, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

    January 13, 2026

    Integrity, Discipline and Tireless Communication: Kano Pilgrims Board Shines Under Dedicated Leadership

    January 13, 2026

    NAHCON At 20: The Imperative of Repositioning Nigeria’s Hajj and Umrah Sector – Ibrahim Ishaq Jae

    January 12, 2026

    2026 Hajj Crisis: NAHCON, GACA Set to Clash Over Pilgrims’ Airlift

    January 11, 2026

    Man of the year: Professor Abdullahi Saleh, the game Changer – By Sagir Huguma

    January 3, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Bincike Ya Nuna Yadda Ake Kirkirar Labaran Karya Don A Bata Sunan Shugaban NAHCON
Hausa

Bincike Ya Nuna Yadda Ake Kirkirar Labaran Karya Don A Bata Sunan Shugaban NAHCON

adminBy adminNovember 25, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
FB IMG 1745708008629

A cikin wani bincike da ake gudanarwa kan bata sunan da aka yi wa Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta hannun wasu kafafen yada labarai kwanan nan, wannan sanarwa na zuwa ne domin fayyace abubuwan da suka fito fili da kuma kare martabar Shugaban Hukumar da sauran jagorancinta.

Shaidu sun tabbatar da cewa rahotannin batanci da ake yadawa a kafafen yada labarai ba daga aikin jarida na gaskiya suka samo asali ba, illa wani shiri ne na musamman da aka tsara domin bata sunan shugabancin NAHCON tare da karkatar da hankalin jama’a. Binciken ya nuna cewa Hukumar na ci gaba da gudanar da aikinta cikin gaskiya, rikon amana da kwararewa, duk da yunkurin da ake yi don gurbata aikinta.

A cikin Binciken da ya gudanar, wani fitaccen dan jarida mai gudanar da bincike mai zaman kansa a Abuja mai suna K A Kontagora,  ya gano cewa akwai wata kungiya ta ’yan jarida, tsofaffin jami’an hukumar da wasu ma’aikatan hukumar marasa kishi da suke rubuta da kuma yada rahotannin karya a kai a kai domin matsawa Gwamnatin Tarayya lamba ta sauya tsarin jagoranci a NAHCON.

Wadannan rahotanni sun yi kama da juna ta fuskar salo da lokaci, tare da samun bayanai cewa ana rubutasu ne a wasu kungiyoyin tattaunawa na sirri kafin a turasu zuwa wasu kafafen yada labarai. An kuma gano cewa an boye kudaden da ake bai wa wasu a matsayin “Tallafin rubutu” ko “Kudin aikin musamman”, lamarin da ya nuna cewa kamfen din ciniki ne kawai, ba wai aikin jarida na gaskiya ba.

Wani bangare na binciken ya nuna cewa akwai hada-hadar cikin gida da na waje, inda aka rika fitar da takardu, yada jita-jita da karkatar da bayanai domin kirkirar labaran bogi. Daya daga cikin manyan karya da aka dinga yadawa  batun cin rashuwar naira biliyan 50  tuni an tabbatar da karya ce bayan duba takardun binciken kudi na zahiri.

Binciken ya tabbatar da cewa ayyukan kudi na NAHCON suna gudana bisa ka’idojin gwamnatin tarayya, kuma babu irin wannan ma’amala ko tangarda. Wasu gidajen yada labarai ma sun ki karbar kudaden da aka ba su domin yada labaran karya saboda rashin dacewar abin da ake son su wallafa, abin da ya nuna cewa akwai ’yan jarida masu mutunci da har yanzu suke kiyaye ka’idojin aiki.

Binciken ya kuma gano tsari mai tayar da hankali, inda ake amfani da bayanan karya domin tada hankalin jama’a, karkatar da hankulan mutane daga gaskiya, tare da neman tada jijiyar wuya a muhimman hukumomi.

Da dama daga cikin wadanda suka shiga wannan mummunan shiri sun kasance masu kare NAHCON a baya, amma yanzu sun koma masu sayar da kansu ga duk mai bayar da kudi, ba tare da la’akari da ka’ida da mutuncin aikin jarida ba. Manufofinsu sun hada da rushe amincewar da ake da ita ga hukumar da kuma kokarin shafar yanke shawara a bangaren aikin Hajji domin cimma manufofinsu na kashin kai ko na siyasa.

Yayin da binciken ke ci gaba, hukumar binciken ta yi kira ga jama’a da kafafen yada labarai su dogara ne kawai kan bayanan da aka tabbatar ta hannunta, tare da kiyaye ka’idojin aikin jarida. Shugaban Hukumar NAHCON da tawagarsa za su ci gaba da maida hankali wajen gudanar da aikinsu na kula da alhazai da inganta tsarin gudanar da aikin Hajji a Najeriya.

Za a ci gaba da fitar da wasu bayanan da suka shafi wadanda ke da hannu, wadanda suka dauki nauyin kudi da wadanda ke ba su bayanan cikin gida nan gaba, domin tabbatar da gaskiya da rikon amana a idon jama’a.

Bincike Labaran Karya Shugaban NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026

Rikicin Jigilar Alhazan 2026: Zargin Makircin Cikin Gida A NAHCON Na Barazana Ga Yarjejeniyar Sufurin Jirage Tsakanin Najeriya Da Saudia

January 12, 2026

Hajjin 2026: Jihar Gombe Ta Fara Gwajin Lafiya na Tilas ga Maniyyatan – Daga Abdulkadir Aliyu Shehu

January 12, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
SPWA

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

By adminJanuary 14, 20260

The Lagos State Government has commenced medical screening for all intending pilgrims performing the 2026…

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

January 14, 2026

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.