Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Boosts Preparations for 2026 Hajj, Targets Zero Complaints in Madina

    November 27, 2025

    Investigative Journalist Exposes Coordinated Smear Campaign Against NAHCON Chairman and Leadership

    November 23, 2025

    NAHCON, Rawaf Mina Signs 2026 Hajj Agreement for Licensed Tour Operators

    November 15, 2025

    Shugaban NAHCON Ya Kaddamar da Tawagar Nusuk Masar ta Hajjin 2026

    November 15, 2025

    NAHCON Chairman Inaugurates 2026 Hajj Nusuk Masar Team

    November 14, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    When Journalism Becomes a Weapon; And Why NAHCON’s Chairman Must Be Defended

    November 24, 2025

    Fact-Check Analysis: Newspoint News Misrepresented NAHCON Chairman’s Interviews – The Real Facts Behind The Claims

    October 30, 2025

    How Professor Abdullahi Saleh Stands Tall Amid Lies, Envy, and Mercenary Journalism – By Dr Usaini Jarma

    October 17, 2025

    On Service Scrutiny, and the NAHCON Mandate in a Modern Media Dysfunction – By Ahmad Mu’azu

    October 17, 2025

    UPDATED: Integrity Under Attack: Who Is Behind the Plot Against NAHCON? By Abdulganiu Oladipo, PhD

    October 15, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Gaskiyar Lamari Tsakanin Hukumar NAHCON da Kamfanin Mashariq Al-Dhahabiah – NHMST
Hausa

Gaskiyar Lamari Tsakanin Hukumar NAHCON da Kamfanin Mashariq Al-Dhahabiah – NHMST

adminBy adminFebruary 18, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20241128 WA0030
NHMST National Coordinator

A wani kwakkwaran bincike da kungiyar ‘yan jaridu masu Tallafawa Alhazan Najeriya ta yi kan musayar yawun da ke faruwa tsakanin bangarorin da aka ambata, na baya-bayan nan shi ne, hukumar alhazan Najeriya da kuma kamfanin samar da hidima na kasar Saudiyya dangane da yarjejeniyar kwangilar yin hidima ga Alhazan Nijeriya musamman a wurin Masha’ir, ya nuna cewa a gaskiya tun da farko NAHCON ta nuna sha’awarta da kuma shirye-shiryen gudanar da aikin Hajji a Najeriya da kamfanin, amma daga baya Hukumar Aikin Haji ta Najeriya ta gano cewa, Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya ba ta warware wasu muhimman batutuwan da suka shafi aikin Hajji da Umrah ba da kamfanin Al-Dhahabiah, kuma idan har ta yi kokarin kulla yarjejeniya da kamfanin a cikin wannan yanayin matakin na iya kawo cikas ga shirye-shiryen aikin Hajjin 2025 wanda ya kai ga ci gaba.

Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, Yace Babu Wani Maniyyaci Da Zai Rasa Zuwa Hajin Bana  

Sai dai kuma hukumar ta NAHCON a karkashin Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ta bai wa Mashariq Al-Dhahabiah dammar wasu kwanaki da ya warware matsalolin da ya ke da shi a tsakaninsa da ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, wadda ke a matsayin hukumar da ke kula da duk wani kafanin dake hidimtawa, amma abin takaici, ta kai kamfanin a cikin tambaya kusan makwanni biyu kafin ya sanarwa da NAHCON, cewa ya warware duk wata tangarda da hukumomin da suka dace.

Har ila yau, sanannen abu ne cewa, ba wai kawai Hukumar Hajji da Umrah ta Saudiyya ba, duk wata babbar hukumar aikin hajji ko ma’aikatu kamar yadda lamarin ya kasance a duniya, ba za su kuskura su yi kasadar jinkirin yin sanya hannu kan kwangilar ma’aikatan da suka cancanta  daidai lokacin da ya dace ba domin samun nasara kan wa’adin da ma’aikatar aikin Hajji da Umrah ta kasar Saudiyya ta sanya,

 

A saboda haka cikin hikima dabasira ta shugaban hukumar ta NAHCON cikin gaggawa ya dauki matakin da ya dace, hana jinkirin da ba dole ba, wanda zai iya haifar da babbar matsala, wanda zai iya yin tasiri ga lamuni na aikin hajjin 2025, don haka, shawarar da Hukumar Alhazai ta kasa ta yanke na raba aikin kashi biyu tare da wani kamfanin yi wa alhazai hidima na Saudiyya, don samar da ayyuka masu nagarta ga Alhazan Najeriya kafin lokaci ya kure.

 

A saboda haka Kungiyar yan jaridu masu Tallafawa Alhazan Najeriya tana shawartar ‘yan jaridar da suke da dabi’ar yin watsi da ko kuma suka saba wa ka’idar tuntubar kowanne bangare da adalci a aikin jarida da su sake yin tunani tare da rungumar wannan muhimmin la’akari da da’a wajen gudanar da ayyukansu na kwararru, musamman idan bangarori biyu ko fiye suka shiga cikin wata matsala kafin a gaggauta sakin labarinsu.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Ta Kara Karfafa Shirye-shiryen Hajj 2026, Ta Nemi Kare Duk Wani Korafi a Madina

November 27, 2025

Bincike Ya Nuna Yadda Ake Kirkirar Labaran Karya Don A Bata Sunan Shugaban NAHCON

November 25, 2025

Tinubu, Shettima Sun Sake Jaddada Goyon Bayan NAHCON Kan Saukaka Hajjin 2026

November 11, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Boosts Preparations for 2026 Hajj, Targets Zero Complaints in Madina

By adminNovember 27, 20250

By Shafii Sani Mohammed The National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has intensified its preparations…

NAHCON Ta Kara Karfafa Shirye-shiryen Hajj 2026, Ta Nemi Kare Duk Wani Korafi a Madina

November 27, 2025

Bincike Ya Nuna Yadda Ake Kirkirar Labaran Karya Don A Bata Sunan Shugaban NAHCON

November 25, 2025

Kwara Announces Final Deadline for 2026 Hajj Payment

November 25, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Boosts Preparations for 2026 Hajj, Targets Zero Complaints in Madina

November 27, 2025

NAHCON Ta Kara Karfafa Shirye-shiryen Hajj 2026, Ta Nemi Kare Duk Wani Korafi a Madina

November 27, 2025

Bincike Ya Nuna Yadda Ake Kirkirar Labaran Karya Don A Bata Sunan Shugaban NAHCON

November 25, 2025

Kwara Announces Final Deadline for 2026 Hajj Payment

November 25, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.