Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

    July 10, 2025

    The 2026 Hajj Countdown Has Begun: Why Early Compliance and Payment Is Crucial

    July 3, 2025

    NAHCON Concludes 2025 Hajj Return Operations as Last Flight Departs for Kaduna

    July 2, 2025

    Update on Nigeria’s 2025 Airlift

    July 1, 2025

    NAHCON Provides Update on Return Airlift, Cites July 2 as New Target Date

    June 26, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

    July 11, 2025

    Who’s Trying to Undermine NAHCON’s Progress?

    June 25, 2025

    Professor Abdullahi Saleh and Pilgrims Spiritual Reawakening – Dr Usman Ahmad Mustapha

    June 15, 2025

    This is Ismail Shuaibu Musa — and this is his story – By Fatima Sanda Usara

    June 5, 2025

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Gwamnatin Tarayya Ta Yabawa Shugaban NAHCON Bisa Bunkasa Jin Dadin Alhazai – Daga Nura Ahmad Dakata
Hausa

Gwamnatin Tarayya Ta Yabawa Shugaban NAHCON Bisa Bunkasa Jin Dadin Alhazai – Daga Nura Ahmad Dakata

adminBy adminJanuary 14, 2025No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram

Ministan Harkokin kasashen Wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar, ya yabawa Shugaban Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh, bisa hangen nesa da kokarin da ya yi na aiwatar da tsare-tsare na inganta jin dadin Alhazan Najeriya.

 

Ambasada Tuggar ya yi wannan furucin ne yayin wata tattaunawa ta da Jaridar Hajj Chronicles daga birnin Abu Dhabi

 

Ya bayyana irin gagarumin ci gaban da NAHCON ta samu a karkashin jagorancin Farfesa Saleh, inda ya jaddada cewa wadannan matakai sun kara habaka aikin Hajji da Umrah ga maniyyata a fadin kasar nan.

 

Ministan ya bayyana cewa tun lokacin da aka nada shi, Farfesa Saleh ya rika tuntubarsa domin neman shawarwari.

 

Ya bayyana wannan matakin a matsayin shaida na jajircewar Shugaban Hukumar da kuma dabarun da ko shakka babu za su karawa Hukumar NAHCON damar gudanar da ayyukanta cikin inganci.

 

Ministan ya kuma amince da matakan da hukumar NAHCON ta dauka na tunkarar kalubale a fannin da kuma tabbatar da gudanar da ayyukan hajji cikin sauki.

 

Ya bayyana kwarin gwiwar cewa wadannan yunƙurin za su ci gaba da ƙarfafa martabar Nijeriya a harkokin Hajji da Umrah na duniya.

 

Ambasada Tuggar ya kara jaddada kudirin gwamnatin tarayya na mara baya ga hukumar NAHCON a kokarinta na samar da ayyuka masu inganci ga alhazan Najeriya.

 

Ya bukaci ‘yan kasa da su ci gaba da baiwa Hukumar da sauran masu ruwa da tsaki hadin kai wajen ganin an samu ci gaba a aikin hajji.

 

Idan za a iya tunawa a ranar Lahadi 12 ga watan Janairun 2025 shugaban NAHCON Farfesa Abdullahi Sale Usman ya rattaba hannu da ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya don gudanar da aikin hajjin 2025 a madadin ministan harkokin wajen Najeriya. , wanda bai samu damar halarta ba saboda wasu muhimman ayyukan da suka tafi da shugaban kasa zuwa birnin Abu Dhabi.

 

Farfesa Abdullahi Sale Gwamnatin tarayya Hajj 2025
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Kidayar Lokacin Aikin Hajjin 2026 Ya Fara: Dalilin Da Yasa Cika Ka’idoji Da Biyan Kudin Hajji Tun Da Wuri Yake Da Muhimmanci – Daga Sani Muhammed Shafi’i

July 3, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Opinion

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

By adminJuly 11, 20250

By :Ibrahim Abubakar Nagarta In retrospect, the National hajj Commission of Nigeria (NAHCON) got…

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

July 11, 2025

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.