Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

    July 10, 2025

    The 2026 Hajj Countdown Has Begun: Why Early Compliance and Payment Is Crucial

    July 3, 2025

    NAHCON Concludes 2025 Hajj Return Operations as Last Flight Departs for Kaduna

    July 2, 2025

    Update on Nigeria’s 2025 Airlift

    July 1, 2025

    NAHCON Provides Update on Return Airlift, Cites July 2 as New Target Date

    June 26, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

    July 11, 2025

    Who’s Trying to Undermine NAHCON’s Progress?

    June 25, 2025

    Professor Abdullahi Saleh and Pilgrims Spiritual Reawakening – Dr Usman Ahmad Mustapha

    June 15, 2025

    This is Ismail Shuaibu Musa — and this is his story – By Fatima Sanda Usara

    June 5, 2025

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Hajjin 2025: Hukumar Alhazai Ta Kano Kaddamar da Kwamitoci na musammam domin hidimtawa Alhazai
Hausa

Hajjin 2025: Hukumar Alhazai Ta Kano Kaddamar da Kwamitoci na musammam domin hidimtawa Alhazai

adminBy adminMay 7, 2025No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
1746638515337

A wani babban mataki na inganta shirye-shiryen aikin hajjin bana, hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano ta kaddamar da wani kwakkwarar tawagar tallafawa alhazai mai dauke da mutane 300 domin biyan bukatun alhazan da za su tafi kasar Saudiyya.

Karanta labari makamancin wannan : 2025 Hajj: Hukumar Alhazai ta Kano ta sanar da ranar da Alhazai Zasu Fara Tashi

A yayin taron wayar da kan masu ruwa da tsaki da aka gudanar a Kano, darakta Janar na  hukumar Alhaji Lamin Rabi’u Danbappa ya bayyana cewa an raba tawagar zuwa kwamitoci na musamman guda bakwai. Kowace tawaga in ji shi, an tsara ta ne don gudanar da wani muhimmin al’amari na aikin hajji, tun daga jagorar ibada zuwa kiwon lafiya da yada labarai.

 

“Wadannan kwamitocin ba sunaye ne kawai a kan takarda ba,” in ji Danbappa. “Su ne makamanmu na aiki don tabbatar da cewa kowane mahajjaci na Kano yana cikin koshin lafiya, sannan kuma yana da karsashi a duk lokacin aikin Hajji.”

 

Kwamitin bitar alhazai karkashin jagorancin Sheikh Tijjani Sani Mai Hula, ya kuduri aniyar daukar alhazai ta hanyar horo mai inganci da kuma shirin bada mai inganci

 

Dangane da ladabtarwa na cikin gida da warware rikici, Barista Ibrahim Haruna Khalil shi ne jagoran kwamitin kotun. Haka kuma a sahun gaba akwai kwamitin Hisbah karkashin jagorancin Dr. Mujahiddeen Aminuddeen, wanda aka dorawa alhakin inganta dabi’ar Mahajjata.

 

Sai kuma Dokta Ibrahim Musa da tawagarsa ne za su kula da ayyukan jinya, yayin da Sanusi Kabir da kwamitin kula da muhalli za su kula da matsalolin muhalli – musamman tsaftar gidaje.

 

Domin sanar da jama’a halin da ake ciki, Ibrahim Adam shi zai jagoranci ayyukan kwamitin yada labarai, yayin da Ishaq Abdullahi zai lura fannin sadarwa na zamani ta hanyar kwamitin Social Media.

 

Alhaji Danbappa ya yabawa Gwamna Abba Kabir Yusuf bisa irin goyon bayan da yake ba shi, inda ya ce an samar da dukkan kayan aiki da ake bukata domin gudanar da ayyuka cikin sauki.

 

Ya kara da cewa “Gwamna ya bamu duk abin da muke bukata, yanzu ya rage mana mu yiwa Kano alfahari.”

 

 

Taron ya hada wakilai daga masallatai, cibiyoyin kiwon lafiya,maniyyata aikin Hajji, da kungiyoyin farar hula, duk sun yi alkawarin bayar da goyon bayansu don tabbatar da samun kwarewa mai kyau da ruhi ga maniyyatan Kano.

Hajj 20225. Kano
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

Kidayar Lokacin Aikin Hajjin 2026 Ya Fara: Dalilin Da Yasa Cika Ka’idoji Da Biyan Kudin Hajji Tun Da Wuri Yake Da Muhimmanci – Daga Sani Muhammed Shafi’i

July 3, 2025

NAHCON Ta Fitar da Sabon Jadawalin Dawowar Maniyyata, Ta Sanya Ranar 2 ga Yuli a Matsayin Sabuwar Rana

June 26, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Opinion

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

By adminJuly 11, 20250

By :Ibrahim Abubakar Nagarta In retrospect, the National hajj Commission of Nigeria (NAHCON) got…

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

July 11, 2025

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.