Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    Saudi Extends Data Capture Deadline as NAHCON Chairman Resigns

    February 10, 2026

    Saudi Ministry Closes 2026 Hajj Data Capture; NAHCON Seeks Extension, Warns Pilgrims on Payments

    February 9, 2026

    Deadline for Pilgrims’ Data Capturing Remains 8th February 2026 – NAHCON

    February 5, 2026

    No Hajj Without Permit (Visa), Saudi Minister affirms – By Mariam Zubair

    February 5, 2026

    NAHCON Chairman Hails Saudi-Nigeria Hajj Ties as Saudi Minister Visits Abuja – By Jamilu Adam

    February 3, 2026
  • Picture Gallery
  • Opinion

    NAHCON Reconciliation Viewed as Positive Step for Hajj Administration – By Muhammad Sulaiman Gama

    February 2, 2026

    NAHCON Board’s Vote of No Confidence: A Mask for Self-Interest.

    February 1, 2026

    Nigeria Hajj Industry: When Would Pilgrims’ Interest Supercede Personal Interest of Handlers and Stakeholders

    January 31, 2026

    Who Is Afraid of Pakistan? By Faruku Umar

    January 31, 2026

    Why Kano Cannot Afford Delay in Appointing a New CEO for the Pilgrims Welfare Board – By Jamilu Adam

    January 28, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Hukumar Alhazai ta Sokoto ta Kammala Ɗora Bayanan Mahajjata 2,403 a Manhajar E-Track Masar
Hausa

Hukumar Alhazai ta Sokoto ta Kammala Ɗora Bayanan Mahajjata 2,403 a Manhajar E-Track Masar

adminBy adminFebruary 10, 2026No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
FB IMG 1770481136384

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Sokoto ta sanar da nasarar kammala ɗora bayanan dukkan mahajjata 2,403 da suka yi rajista daga jihar a kan manhajar E-Track Masar, kafin rufe shafin a hukumance da mahukuntan Ƙasar Saudiyya suka yi.

A sanarwar da Shugaban sashen yada labarai da sadarwa na Hukumar Faruku Umar ya fitar, tace Shugaban Hukumar, Alhaji Aliyu Musa, ne ya bayyana hakan a yau yayin wani taro da Mataimakan Jami’an Rajistar Hajji daga ƙananan hukumomi 23 na jihar.

Alhaji Aliyu Musa ya bayyana cewa rufe Masar Portal na nuna fara wani sabon zamani a harkokin Hajji, yana mai cewa mahukuntan Saudiyya tare da haɗin gwiwar Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON) sun bullo da sabbin tsare-tsare domin tabbatar da ingantaccen gudanar da Hajjin 2026.

A cewarsa, daga cikin sabbin ƙa’idojin da aka gabatar akwai fitar da tikitin jirgi tun kafin ranar tafiya, domin kowane mahajjaci ya san ranar tafiyarsa, lokaci da wurin tashi a sarari.

Ya yi gargaɗin cewa duk mahajjacin da ya rasa jirgin da aka tsara masa (no-show) zai fuskanci hukunci, domin za a haɗa tikitin jirgi da katin Nusuk ɗinsa ta hanyar tsarin dijital.

Shugaban ya ƙara da cewa a sabon tsarin, mahajjata za su yi tafiya cikin rukuni na mutum 45, inda kowane rukuni zai tashi tare, ya sauka a otal-otal guda a Makkah, Madinah da Masha’ir, sannan su dawo Najeriya tare bayan kammala aikin Hajji.

Ya kuma bayyana cewa sabon tsarin ya wajabta wa NAHCON ɗora bayanan matafiya a manhajar Nusuk Masar aƙalla awa 72 kafin tashin duk wani jirgin da zai ɗauki mahajjata zuwa Saudiyya.

Ya jaddada cewa ba za a amince mahajjaci ya canza rukuni ba bayan an fitar da biza.

Alhaji Aliyu Musa ya tabbatar da cewa Hukumar ta daidaita tsarin rajista domin bin dukkan sabbin ƙa’idojin, don kare jin daɗin mahajjatan Jihar Sokoto da kuma tabbatar da gudanar da Hajji cikin nasara ba tare da tangarda ba.

Bayanan Fasfo Hukumar Alhazai ta Jahar Sokoto Masar
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Saudia ta Ƙara Wa’adin Cike Bayanan Maniyyata, Yayin Da Shugaban NAHCON ya Yi Murabus

February 10, 2026

Shugaban NAHCON Abdullahi Saleh Usman Ya Yi Murabus

February 10, 2026

NAHCON Ta Kammala Kama Gidajen Alhazai Kafin Cikar Wa’adin Da Saudiyya Ta Sanya

February 2, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Hausa

Saudia ta Ƙara Wa’adin Cike Bayanan Maniyyata, Yayin Da Shugaban NAHCON ya Yi Murabus

By adminFebruary 10, 20260

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Ƙasar Saudiyya ta ƙara wa’adin cike bayanan alhazai da kuma…

Saudi Extends Data Capture Deadline as NAHCON Chairman Resigns

February 10, 2026

Shugaban NAHCON Abdullahi Saleh Usman Ya Yi Murabus

February 10, 2026

Hukumar Alhazai ta Sokoto ta Kammala Ɗora Bayanan Mahajjata 2,403 a Manhajar E-Track Masar

February 10, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

Saudia ta Ƙara Wa’adin Cike Bayanan Maniyyata, Yayin Da Shugaban NAHCON ya Yi Murabus

February 10, 2026

Saudi Extends Data Capture Deadline as NAHCON Chairman Resigns

February 10, 2026

Shugaban NAHCON Abdullahi Saleh Usman Ya Yi Murabus

February 10, 2026

Hukumar Alhazai ta Sokoto ta Kammala Ɗora Bayanan Mahajjata 2,403 a Manhajar E-Track Masar

February 10, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.