Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    975 Kwara Pilgrims Airlifted for 2025 Hajj

    May 15, 2025

    First Hajj Pilgrims Arrive by Sea at Jeddah Islamic Port

    May 15, 2025

    Nigerian Pilgrims Begin Second Phase of 2025 Hajj Journey – By Aminu Kabir Muhammad

    May 14, 2025

    Niger State’s First Batch of Pilgrims Set for Airlift to Saudi Arabia

    April 30, 2025

    Jigawa Governor Appoints Emir of Kazaure as Amirul Hajj for 2025

    April 29, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

    May 22, 2025

    NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

    May 20, 2025

    NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

    May 19, 2025

    NAHCON Chairman Applauds Madinah Operations Team, Hails Stakeholder Collaboration

    May 18, 2025

    NAHCON Ensures Quality Feeding for Over 17,000 Nigerian Pilgrims in Madinah – By Ahmad Mu’azu

    May 16, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025

    What Do the Enemies of NAHCON Chairman Really Want? 

    May 3, 2025

    Who Will Now Thank the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 29, 2025

    Hajj Commission, Professor Abdallahi Saleh, VP Shettima and the Daily Nigerian Report – By Uncle Anas Dukura

    April 18, 2025

    Who Is After the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 9, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » NAHCON Ta Kaddamar Da Kwamitin Da Zai Sake Yin Duba Kan Tsarin Ayyukan Tawagar Jami’an Lafiya Na Kasa A Hajin 2025
Hausa

NAHCON Ta Kaddamar Da Kwamitin Da Zai Sake Yin Duba Kan Tsarin Ayyukan Tawagar Jami’an Lafiya Na Kasa A Hajin 2025

adminBy adminDecember 19, 2024Updated:December 21, 2024No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20241219 WA0008

Da yake kaddamar da kwamitin, Kwamishinan Sashen Tsare-tsaren bincike, kididdiga, bayani, da ayyukan dakin karatu (PRSILS) na NAHCON kuma Shugaban Kwamitin Kula da Lafiya na Kasa, Farfesa Abubakar Yagawal, ya bayyana kwarin gwiwarsa kan kwarewar wakilan kwamitin wajen aiwatar da aikin da aka dora musu. Ya tunatar da su cewa an zabe su ne bisa cancanta domin duk sakamakon da za a samu zai zama don amfanin Alhazan Najeriya.  

 

 

Kwamitin ya kunshi kwararrun likitoci, masu tsara manufofi, da sauran masu ruwa da tsaki don tattaunawa kan dabarun kiwon lafiya na shekara mai zuwa.

 

 

 

A jawabinsa na bude taron, Shugaban Kwamitin, Dokta Saidu Ahmad Dumbulwa, ya sake tabbatar da jajircewar dukkan wakilan kwamitin wajen dacewa da aiwatar da sabbin ka’idojin yadda ya kamata. Ya jaddada cewa sabunta ka’idoji na shekara-shekara ne, kuma ya tabbatar da cewa kwamitin ya shirya tsaf don fuskantar sabbin nauye-nauyen da aka daura masa

 

 

 

“Na yi maraba da ku baki daya, kuma na taya ku murna bisa kasancewa cikin wannan muhimmin aiki. Inshallah, ina da yakinin cewa za ku bayar da gudunmuwa wajen nasararmu. Allah ya taimake mu a duk kokarinmu,” in ji shi.

 

 

 

Dokta Dumbulwa ya nuna godiyarsa ga Kwamishinan tsare-tsaren bisa kaddamar da kwamitin, tare da yaba muhimmiyar rawar da kwararrun likitoci da masu ruwa da tsaki suka taka wajen cimma nasarori a baya. Ya jaddada muhimmancin hadin kai da aiki tare wajen magance batutuwan da aka sanya a gaba, wanda ya hada da:

 

– Duba ka’idojin 2025 da inganta dabarun aiwatarwa.

 

– Yin hasashen da kimanta kudin magunguna da kayan amfani, a gida da wajen kasa.

 

– Daidaita alawus-alawus na likitoci da ma’aunin da duniya ke kai

 

– Yadawa tare da tabbatar da bin sabbin manufofin kiwon lafiya na Saudiyya.

 

– Kafa ingantattun ayyukan gaggawa na lafiya a sansanonin Alhazai tare da goyon bayan Ma’aikatar Lafiya ta Tarayya.

 

– Horas da ma’aikatan lafiya da wadanda aka tantance don ingantaccen aikin hajji.

 

– Inganta hadin kai tsakanin hukumomin tarayya da jihohi karkashin jagoranci guda.

 

 

Kwamitin kuma zai mayar da hankali kan kula da batun lafiyar zuciya da sauran batutuwan lafiya tare da tabbatar da bin manufofin Ma’aikatar Lafiya ta Tarayya.

 

 

 

“Ba wannan ne karon farko da muke daukar irin wannan nauyi ba. A bara, mun fuskanci irin wadannan kalubale kuma mun samu gagarumar nasara ta hanyar hadin kai da kwarewa. Ina da yakinin cewa za mu iya maimaita wadannan nasarori, ko ma mu wuce su,” a cewarsa.

 

 

 

Shugaban Kwamitin ya yi alkawarin samar da dandali don tattaunawa mai ma’ana da cimma sakamako mai amfani. Wakilan kwamitin sun nuna fata mai kyau kan aikin nasu, tare da tabbatar da cewa za a tsara manufofin lafiya da kuma tabbatar da aiwatar da ka’idojin lafiya na 2025 cikin lokaci don Aikin Hajjin 2025.

 

 

.

Hajj 2025 Kwamitin lafya NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

By adminMay 22, 20250

With the Tashriq days fast approaching, the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has stepped…

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.