Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    Veteran Diplomat to Oversee Nigeria’s Hajj Operations

    February 11, 2026

    Saudi Extends Data Capture Deadline as NAHCON Chairman Resigns

    February 10, 2026

    Saudi Ministry Closes 2026 Hajj Data Capture; NAHCON Seeks Extension, Warns Pilgrims on Payments

    February 9, 2026

    Deadline for Pilgrims’ Data Capturing Remains 8th February 2026 – NAHCON

    February 5, 2026

    No Hajj Without Permit (Visa), Saudi Minister affirms – By Mariam Zubair

    February 5, 2026
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

    February 11, 2026

    NAHCON Reconciliation Viewed as Positive Step for Hajj Administration – By Muhammad Sulaiman Gama

    February 2, 2026

    NAHCON Board’s Vote of No Confidence: A Mask for Self-Interest.

    February 1, 2026

    Nigeria Hajj Industry: When Would Pilgrims’ Interest Supercede Personal Interest of Handlers and Stakeholders

    January 31, 2026

    Who Is Afraid of Pakistan? By Faruku Umar

    January 31, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Hukumar Alhazzai ta Sokoto ta samu nasarar sanya Bayanan Mahajjatan 2,404 a Manhajar E-Track Masar
Hausa

Hukumar Alhazzai ta Sokoto ta samu nasarar sanya Bayanan Mahajjatan 2,404 a Manhajar E-Track Masar

adminBy adminFebruary 12, 2026No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
FB IMG 1770916152105

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Sokoto ta samu nasarar kammala sanya bayanan dukkanin mahajjata 2,404 da suka yi rajista daga jihar a manhajar E-Track Masar, kafin rufe manhajar a hukumance da hukumomin ƙasar Saudiyya suka yi.

A sanarwar da Shugaban sashen yada labarai da sadarwa na Hukumar, Faruku Umar ya sanyawa hannu, yace Shugaban Hukumar, Alhaji Aliyu Musa, ne ya bayyana hakan a yau yayin wata ganawa da Mataimakan Jami’an Rajistar Hajji daga ƙananan hukumomi 23 na jihar.

Alhaji Aliyu Musa ya bayyana cewa, da rufe manhajar Masar, an shiga sabon mataki na gudanar da aikin Hajji, inda ya nuna cewa hukumomin Saudiyya tare da haɗin gwiwar Hukumar Hajji ta Ƙasa (NAHCON), sun bullo da sabbin tsare-tsare domin tabbatar da gudanar da aikin Hajjin 2026 cikin sauƙi da tsari mai kyau.

A cewarsa, ɗaya daga cikin muhimman sabbin ƙa’idojin da aka shimfiɗa wa kamfanonin jiragen sama shi ne bayar da tikitin tafiya tun kafin ranar tashi, inda kowane mahajjaci zai san takamaiman ranar tafiyarsa, lokaci da kuma wurin tashi.

Ya yi gargaɗin cewa rashin halartar jirgi a ranar da aka tsara (no-show) zai jawo hukunci, domin za a haɗa tikitin kowane mahajjaci ta hanyar dijital da Katin Nusuk ɗinsa.

Shugaban ya ƙara da cewa, daga yanzu mahajjata za su yi tafiya ne a rukuni-rukuni na mutane 45, inda kowane rukuni zai tashi tare, a sauke su tare a otal-otal ɗaya a Makkah, Madinah da Masha’ir, sannan su dawo Nijeriya tare bayan kammala aikin Hajji.

Haka kuma ya bayyana cewa sabon tsarin ya tanadi cewa NAHCON za ta tura bayanan mahajjata kafin isowarsu (pre-arrival data) a manhajar Nusuk Masar akalla sa’o’i 72 kafin tashin kowanne jirgin da zai ɗauki mahajjata zuwa Ƙasar Saudiyya.

Ya jaddada cewa ba za a amince da sauya rukuni ba bayan an fitar da biza.

Alhaji Aliyu Musa ya tabbatar da cewa Hukumar ta daidaita tsarin rajistarta domin bin dukkan sabbin ƙa’idojin, tare da manufar kare jin daɗin mahajjatan Jihar Sokoto da kuma tabbatar da gudanar da aikin Hajji ba tare da wata tangarɗa ba.

Bayanan Alhazai Etrack Masar Hukumar Alhazai Ta Sokoto
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Saudia ta Ƙara Wa’adin Cike Bayanan Maniyyata, Yayin Da Shugaban NAHCON ya Yi Murabus

February 10, 2026

Shugaban NAHCON Abdullahi Saleh Usman Ya Yi Murabus

February 10, 2026

Hukumar Alhazai ta Sokoto ta Kammala Ɗora Bayanan Mahajjata 2,403 a Manhajar E-Track Masar

February 10, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Hausa

Hukumar Alhazzai ta Sokoto ta samu nasarar sanya Bayanan Mahajjatan 2,404 a Manhajar E-Track Masar

By adminFebruary 12, 20260

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Sokoto ta samu nasarar kammala sanya bayanan dukkanin mahajjata…

Jigawa State Pilgrims Board Intensifies Final Phase of Pilgrims’ Medical Screening

February 12, 2026

Veteran Diplomat to Oversee Nigeria’s Hajj Operations

February 11, 2026

Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

February 11, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

Hukumar Alhazzai ta Sokoto ta samu nasarar sanya Bayanan Mahajjatan 2,404 a Manhajar E-Track Masar

February 12, 2026

Jigawa State Pilgrims Board Intensifies Final Phase of Pilgrims’ Medical Screening

February 12, 2026

Veteran Diplomat to Oversee Nigeria’s Hajj Operations

February 11, 2026

Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

February 11, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.