Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

    February 27, 2026

    NAHCON Signs 2026 Hajj Airlift Agreement, Emphasizes Compliance and Efficiency

    February 25, 2026

    No Additional Slots for 2026 Hajj, Says NAHCON as Visa Issuance Nears

    February 24, 2026

    NAHCON Unveils Reforms, Clarifies Quota Adjustment Ahead of 2026 Hajj – By Abdulbasit Abba

    February 23, 2026

    NAHCON Raises Alarm Over Fake Facebook Account Impersonating Chairman

    February 22, 2026
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

    February 11, 2026

    NAHCON Reconciliation Viewed as Positive Step for Hajj Administration – By Muhammad Sulaiman Gama

    February 2, 2026

    NAHCON Board’s Vote of No Confidence: A Mask for Self-Interest.

    February 1, 2026

    Nigeria Hajj Industry: When Would Pilgrims’ Interest Supercede Personal Interest of Handlers and Stakeholders

    January 31, 2026

    Who Is Afraid of Pakistan? By Faruku Umar

    January 31, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Hukumar Alhazai ta Gombe Ta Fara Rabon Jaka da Tufafi Ga Mahajjatan 2025
Hausa

Hukumar Alhazai ta Gombe Ta Fara Rabon Jaka da Tufafi Ga Mahajjatan 2025

adminBy adminApril 25, 2025Updated:April 25, 2025No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20250425 WA0001

Daga Abdulkadir Aliyu Shehu

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Musulmai ta Jihar Gombe ta fara raba jakunkuna da Tufafi ga dukkan mahajjatan da ke shirin zuwa aikin Hajjin shekarar 2025, yayin da shirye-shiryen tafiya suka yi nisa. Babban Sakataren hukumar, Alhaji Sa’ad Hassan, ne ya bayyana hakan yayin wani taron manema labarai da aka gudanar a shelkwatar hukumar da ke Gombe.

Karanta makamancin labarin: Gombe Pilgrims Board Wraps Up BITA Mid-Term Break, Prepares for Ramadan

Alhaji Hassan ya bayyana cewa mahajjata 962 daga jihar Gombe ne suka kammala dukkanin matakan rajistar da ake buƙata domin aikin hajjin bana. Ya tabbatar da cewa an riga an tanadi kuɗin tafiya na wato (BTA) ga kowane mahajjaci.

Haka zalika, ya sanar da isowar rigakafi da kuma katunan wato (Yellow Card), inda ya ce za a fara aikin rigakafin mako mai zuwa a wuraren da aka ware a fadin jihar.

 

A wani muhimmin bayani, Alhaji Hassan ya bayyana cewa an dage ranar fara jigilar mahajjatan jihar Gombe zuwa kasa Mai tsarki daga ranar 13 ga watan Mayu zuwa 20 ga watan Mayu. Ya ce wannan canjin ya biyo bayan shirye-shiryen ƙarshe na tabbatar da ingantaccen tsari da sauƙin jigila.

 

“Tashar jirgin sama ta Zakariya Maimalari da ke Gombe tana dab da kammala shirye-shiryen jigilar mahajjata gaba ɗaya. Jami’an hukumar za su gana da hukumomin filin jirgin domin kammala shirin tashi,” in ji shi.

 

Alhaji Hassan ya tabbatar wa mahajjatan da ke shirin tafiya cewa an tanadi masaukai masu kyau a wuraren ibada na ƙasa mai tsarki — ciki har da Mina, Arafat da Muzdalifah. Ya kuma bayyana cewa an shirya abinci mai gina jiki da ya dace da al’adun mahajjata domin jin daɗinsu yayin gudanar da ibada.

 

Babban Sakataren ya yi gargaɗi mai ƙarfi ga mahajjata da kada su bayar da tufafin su da aka basu ga wasu yayin da suke cikin Makkah da Madinah, yana mai bayyana cewa hakan na iya jawo barazanar tsaro da kuma janyo matsaloli a aikin hajjin.

 

Ya ƙara jaddada cewa hukumar ba za ta amince da tafiyar mata masu juna biyu, tsofaffi da kuma waɗanda ke fama da matsanancin ciwon ba, saboda dalilai na kiwon lafiya.

 

A ƙarshe, Alhaji Hassan ya bukaci mahajjata su bi doka da ƙa’idodin da hukumar da kuma hukumomin Saudiyya suka shimfiɗa, domin samun hajji mai cike da nutsuwa da albarka.

Gombe Hajj 2025
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Ta Fayyace Batun Kujerun Hajjin 2026 da Ka’idojin Lafiya

February 24, 2026

Hukumar Alhazai Ta Kano Ta Nemi Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Da FAAN Da Kwastam Gabanin Ayyukan Hajji

February 16, 2026

Hukumar Alhazai Ta Kano Ta Kaddamar Da Bitar Alhazai Ta Kafar Rediyo

February 15, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

By adminFebruary 27, 20260

By Suwaiba Ahmad The Chairman/CEO of the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON), Ambassador Ismail…

Jigawa Pilgrims Board Seeks Smooth Immigration Process for 2026 Hajj

February 26, 2026

2026 Hajj: First Batch of Kano Pilgrims to Depart May 13

February 25, 2026

Hajj 2026: Sokoto Media Committee Urged to Ensure Smooth Information Flow

February 25, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

February 27, 2026

Jigawa Pilgrims Board Seeks Smooth Immigration Process for 2026 Hajj

February 26, 2026

2026 Hajj: First Batch of Kano Pilgrims to Depart May 13

February 25, 2026

Hajj 2026: Sokoto Media Committee Urged to Ensure Smooth Information Flow

February 25, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.