Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Boosts Preparations for 2026 Hajj, Targets Zero Complaints in Madina

    November 27, 2025

    Investigative Journalist Exposes Coordinated Smear Campaign Against NAHCON Chairman and Leadership

    November 23, 2025

    NAHCON, Rawaf Mina Signs 2026 Hajj Agreement for Licensed Tour Operators

    November 15, 2025

    Shugaban NAHCON Ya Kaddamar da Tawagar Nusuk Masar ta Hajjin 2026

    November 15, 2025

    NAHCON Chairman Inaugurates 2026 Hajj Nusuk Masar Team

    November 14, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    When Journalism Becomes a Weapon; And Why NAHCON’s Chairman Must Be Defended

    November 24, 2025

    Fact-Check Analysis: Newspoint News Misrepresented NAHCON Chairman’s Interviews – The Real Facts Behind The Claims

    October 30, 2025

    How Professor Abdullahi Saleh Stands Tall Amid Lies, Envy, and Mercenary Journalism – By Dr Usaini Jarma

    October 17, 2025

    On Service Scrutiny, and the NAHCON Mandate in a Modern Media Dysfunction – By Ahmad Mu’azu

    October 17, 2025

    UPDATED: Integrity Under Attack: Who Is Behind the Plot Against NAHCON? By Abdulganiu Oladipo, PhD

    October 15, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Hukumar NAHCON ta fara gagarumin shirin aikin Hajin 2025
Hausa

Hukumar NAHCON ta fara gagarumin shirin aikin Hajin 2025

adminBy adminJanuary 8, 2025Updated:January 11, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
NAHCON MEETING 1000

Hukumar alhazai ta Najeriya NAHCON a karkashin jagorancin shugabanta Farfesa Abdullahi Saleh Usman ta fara shirye-shiryen gudanar da aikin hajjin 2025.

 

An fara aikin ne da ziyarar aiki a kasar Saudiyya a ranar 7 ga watan Junairu, 2025, biyo bayan gayyatar da ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya ta yi masa.

Hajj Chronicles Ta Taya Shugaban Hukumar NAHCON Murnar Cika Kwanaki 100 A Ofis

Wannan ziyarar na da nufin kammala rattaba hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna ta aikin hajjin 2025 da kuma karfafa wasu muhimman tsare-tsare na aikin hajjin na wannan shekara

 

A cikin wata sanarwa dauke da sa hannun mataimakiyar daraktar yada labarai da dab’I ta hukumar, Fatima Sabda Usara, ta ce hukumar alhazai ta kasa NAHCON a karkashin jagorancin shugabanta Farfesa Abdullahi Saleh Usman ta fara shirye-shiryen tunkarar aikin Hajin 2025

Shugaban Hukumar NAHCON Ya Bayyana Cigaban Da Ya Samar Cikin Kwanaki 100, Ya Bukaci Maniyyata Su Ba Da Hadin Kai – Daga Nura Ahmad Dakata

An fara aikin ne da ziyarar aiki a kasar Saudiyya a ranar 7 ga watan Junairu, 2025, biyo bayan gayyatar da ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya ta yi masa.

 

Wannan ziyarar na da nufin kammala rattaba hannu kan yarjejeniyar aikin hajjin 2025 da kuma karfafa wasu muhimman tsare-tsare na aikin hajjin bana.

 

Tawagar NAHCON ta kunshi kwamishinonin tsare-tsare, bincike da kididdiga (Prof. Abubakar Abubakar Yagawal);

 

Ayyuka  (Prince Anofiu Olanrewaju Elegushi); da Kudi  (Alhaji Prince Aliu Abdulrazaq) Wakilan Hukumar Jin Dadin Alhazai na jahohi da masu kamfanonin jirgin yawo da masu ruwa da tsaki daga Majalisar Dokoki ta Kasa, da Fadar Shugaban Kasa, da kuma bangaren sufurin jiragen sama na cikin tawagar.

Wani muhimmin al’amari a yayin ziyarar shi ne, taron kasashen biyu da rattaba hannu a kan aikin Hajjin 2025, wanda aka shirya gudanarwa a ranar 12 ga watan Janairun 2025.

 

Ambasada Yusuf Maitama Tuggar, ministan harkokin wajen Najeriya, zai sanya hannu kan yarjejeniyar a madadin Najeriya.

 

Bayan haka, tawagar za ta halarci bikin baje kolin alhazai na kasa da kasa a ranar 13 ga watan Junairu, 2025, inda za su yi la’akari da masu ba da hidima ga alhazan Najeriya.

 

A shirye-shiryen rattaba hannu kan yarjejeniyar, Farfesa Saleh da tawagarsa za su yi ganawa mai mahimmanci tare da jami’an ofishin jakadancin da na alhazai daban-daban, ciki har da masu yin ragistar aikin Haji, da wakilai daga Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Sama (GACA), da shugabanni na ayyukan Hajji na wasu kasashe.

 

Wadannan alkawuran za su biyo bayan rattaba hannu kan kwangila tare da manyan masu samar da ayyuka, kamar United Agents, Car Syndicates, Tafweej, da Adillah a Madina.

 

A lokaci guda ma’aikatan hukumar NAHCON suna gudanar da aikin duba wuraren kwana, da abinci da kuma wuraren kiwon lafiya a Makkah da Madina domin tabbatar da bin ka’idojin da ake bukata kafin a kammala yarjejeniyar.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Ta Kara Karfafa Shirye-shiryen Hajj 2026, Ta Nemi Kare Duk Wani Korafi a Madina

November 27, 2025

Bincike Ya Nuna Yadda Ake Kirkirar Labaran Karya Don A Bata Sunan Shugaban NAHCON

November 25, 2025

Tinubu, Shettima Sun Sake Jaddada Goyon Bayan NAHCON Kan Saukaka Hajjin 2026

November 11, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Boosts Preparations for 2026 Hajj, Targets Zero Complaints in Madina

By adminNovember 27, 20250

By Shafii Sani Mohammed The National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has intensified its preparations…

NAHCON Ta Kara Karfafa Shirye-shiryen Hajj 2026, Ta Nemi Kare Duk Wani Korafi a Madina

November 27, 2025

Bincike Ya Nuna Yadda Ake Kirkirar Labaran Karya Don A Bata Sunan Shugaban NAHCON

November 25, 2025

Kwara Announces Final Deadline for 2026 Hajj Payment

November 25, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Boosts Preparations for 2026 Hajj, Targets Zero Complaints in Madina

November 27, 2025

NAHCON Ta Kara Karfafa Shirye-shiryen Hajj 2026, Ta Nemi Kare Duk Wani Korafi a Madina

November 27, 2025

Bincike Ya Nuna Yadda Ake Kirkirar Labaran Karya Don A Bata Sunan Shugaban NAHCON

November 25, 2025

Kwara Announces Final Deadline for 2026 Hajj Payment

November 25, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.