Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    975 Kwara Pilgrims Airlifted for 2025 Hajj

    May 15, 2025

    First Hajj Pilgrims Arrive by Sea at Jeddah Islamic Port

    May 15, 2025

    Nigerian Pilgrims Begin Second Phase of 2025 Hajj Journey – By Aminu Kabir Muhammad

    May 14, 2025

    Niger State’s First Batch of Pilgrims Set for Airlift to Saudi Arabia

    April 30, 2025

    Jigawa Governor Appoints Emir of Kazaure as Amirul Hajj for 2025

    April 29, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

    May 22, 2025

    NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

    May 20, 2025

    NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

    May 19, 2025

    NAHCON Chairman Applauds Madinah Operations Team, Hails Stakeholder Collaboration

    May 18, 2025

    NAHCON Ensures Quality Feeding for Over 17,000 Nigerian Pilgrims in Madinah – By Ahmad Mu’azu

    May 16, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025

    What Do the Enemies of NAHCON Chairman Really Want? 

    May 3, 2025

    Who Will Now Thank the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 29, 2025

    Hajj Commission, Professor Abdallahi Saleh, VP Shettima and the Daily Nigerian Report – By Uncle Anas Dukura

    April 18, 2025

    Who Is After the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 9, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Hukumar NAHCON Ta Mayarwa Alhazan Jahar Kebbi Naira Miliyan 301.56
Hausa

Hukumar NAHCON Ta Mayarwa Alhazan Jahar Kebbi Naira Miliyan 301.56

adminBy adminDecember 5, 2024No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
1733388290806
1733388290806

Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta mayarwa alhazan jihar Kebbi 4,936 kudaden da suka kai sama da Naira miliyan 301.56 da suka yi aikin hajjin shekarar 2023.

 

A sanarwar da mai bawa gwamnan jahar shawara na musammam kan Harkokin Yada Labarai Yahaya Sarki ya sanyawa hannu, tace kowanne daga cikin mahajjata 4,936 da suka halarci aikin Hajjin shekarar 2023 za a mayar musu da kudi Naira 61,080.

 

Shugaban Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kebbi, Alhaji Faruku Aliyu Yaro Enabo (Jagaban Gwandu) ne ya bayyana hakan a yayin wani taro da aka gudanar domin tattauna batun mayar da kudaden da Hukumar Alhazai ta kasa NAHCON ta fitar.

 

Ya ce tuni aka saka kudaden a hannun hukumar domin rabawa wadanda suka da hakki. Ana mayar da kudaden ne bisa bin umarnin NAHCON na biyan diyya ga maniyyata bisa ayyukan da ba a yi ba a lokacin aikin Hajjin 2023.

 

Ya ce, “Bayan na karbi kudaden daga NAHCON, na sanar da Gwamna, wanda ya umarce ni da in fara shirin mayar da kudaden ga maniyyata, tare da shugabannin kananan hukumomi 21 da suka shaida kuma sun tabbatar da yadda lamarin ya gudana.

 

Enabo ya bukaci shuwagabannin majalisun kananan hukumomin da su kuma sanya ido a kan aikin domin tabbatar da cewa dukkan maniyyatan da abin ya shafa sun samu kudadensu.

 

Ya kuma bayyana cewa hukumar EFCC, ICPC, NSCDC, ‘yan sanda, DSS da sauran jami’an tsaro masu alaka da wannan aikin za su sa ido sosai.

 

Alhaji Faruku ya bayyana cewa hakki ne da ya rataya a wuyan hukumar ta tabbatar da cewa dukkan maniyyatan da suka cancanta sun samu kudadensu ba tare da bata lokaci ba.

 

Ya kuma jaddada cewa adadin maniyyatan da abin ya shafa a jihar Kebbi sun kai 4,936 wanda kowannen su zai samu Naira 61,080. Taron ya samu halartar shuwagabannin kananan hukumomi, shugabannin hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kebbi, da jami’an alhazai da daraktoci na hukumar.

 

Bugu da kari, Alhaji Faruku ya bukaci maniyyata aikin hajjin 2025 mai zuwa da su gaggauta biyan kudadensu. Ya kuma kara da cewa NAHCON ta kara wa’adin biyan kudi har zuwa karshen watan Disamba na shekarar 2024, tare da karfafa biyan kudi da wuri domin samar da ingantattun masauki, jigilar kayayyaki, da sauran muhimman ayyuka a lokacin aikin Hajji.

 

 

 

Hajj 2023 Kebbi NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

NAHCON Na Tabbatar da Ciyar da Maniyyatan Najeriya Sama da 17,000 Ingantaccen abinci a Madinah – Daga Ahmad Muazu

May 16, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

By adminMay 22, 20250

With the Tashriq days fast approaching, the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has stepped…

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.