Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

    July 10, 2025

    The 2026 Hajj Countdown Has Begun: Why Early Compliance and Payment Is Crucial

    July 3, 2025

    NAHCON Concludes 2025 Hajj Return Operations as Last Flight Departs for Kaduna

    July 2, 2025

    Update on Nigeria’s 2025 Airlift

    July 1, 2025

    NAHCON Provides Update on Return Airlift, Cites July 2 as New Target Date

    June 26, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

    July 11, 2025

    Who’s Trying to Undermine NAHCON’s Progress?

    June 25, 2025

    Professor Abdullahi Saleh and Pilgrims Spiritual Reawakening – Dr Usman Ahmad Mustapha

    June 15, 2025

    This is Ismail Shuaibu Musa — and this is his story – By Fatima Sanda Usara

    June 5, 2025

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Kira na Musammam Kan Rage Kudin Tikitin Jirgin Sama na Hajin 2025 – Ibrahim Nagarta
Hausa

Kira na Musammam Kan Rage Kudin Tikitin Jirgin Sama na Hajin 2025 – Ibrahim Nagarta

adminBy adminDecember 9, 2024No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20241128 WA0030
NHMST National Coordinator

Daga: Ibrahim Abubakar Nagarta

Na rubuta wannan takarda ne a matsayina na musulmin Nijeriya da ya damu, dangane da yadda ake samun hauhawar farashin hajji a Nijeriya, a duk shekara.

Lokaci ya yi kuma ya zama wajibi a wannan lokaci da al’amuran tattalin arziki ke ci gaba da tabarbarewa ga mafi yawan ‘yan Nijeriya masu hankali da tausayawa da son yardar Allah su yi kira da kiraye-kirayen ga kamfanonin jiragen sama da za su yi jigilar alhazan Nijeriya don aikin hajjin 2025, don yin la’akari da rage farashin tikitin jirgin sama, daga dala $2000 a halin yanzu zuwa akalla $ 1500 ko kasa da haka a kan kowa, kuma a bar alhazai su biya kudin gida a kudinmu na gida wato (Naira).

Tabbas, idan aka yi haka hakika za a samu ramgwame wajen rage tsadar kudin aikin hajji a kasar, ta yadda za a samu damar samun dimbin mabiya addinin muslunci su samu damar gudanar da aikin hajji.

Duk da cewa su kansu kamfanonin jiragen sama suna biyan wasu haraji ko caji ga hukumar kula da filayen jiragen sama ta tarayyar Najeriya (FAAN) da sauran hukumomi, domin sauka da tashin jirgi kamar Naira 25,000 ga duk wanda ya sauka da tashin, kaso 15% na tikiti da kaya. Harajin samar da ci gaba da sauransu. Sai dai duk wadannan harajin da aka hada su bai kamata su sa a rika biyan makudan kudin tikitin da ake yi wa alhazanmu ba.

Idan dai za a iya tunawa, Hukumar Alhazai ta kasa NAHCON, ta riga ta kafa wani kwamiti mai karfi da ke da alhakin tantance kamfanonin jiragen da za su gudanar da aikin hajjin na 2025 mai zuwa, tare da fito da mafi cancanta da kuma aiki da su.

Kamfanonin jiragen sama masu inganci a shirye suke su samar da ayyuka masu inganci ga alhazan Najeriya. Don haka, ina so in ba wa waɗanda za su yi zaɓi na ƙarshe na kamfanonin jiragen sama, a matsayina na ɗan ƙasa da su haɗa da batun rage kuɗin tikitin.

A ƙarshe, ya kamata sauran masu yin hidima ga alhazai na kowane nau’i su haɗa kai da juna a cikin kokarin da ake yi don samar da agaji ga mahajjatan Najeriya ta hanyar sake duba yadda za a taimaki alhazan Najeriya

Ibrahim Abubakar Nagarta, ya rubuto daga Kaduna

Hajin 2025 Kudin Tikitin Jirgi NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

July 11, 2025

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

Kidayar Lokacin Aikin Hajjin 2026 Ya Fara: Dalilin Da Yasa Cika Ka’idoji Da Biyan Kudin Hajji Tun Da Wuri Yake Da Muhimmanci – Daga Sani Muhammed Shafi’i

July 3, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Opinion

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

By adminJuly 11, 20250

By :Ibrahim Abubakar Nagarta In retrospect, the National hajj Commission of Nigeria (NAHCON) got…

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

July 11, 2025

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.