Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Approves Two 23kg Checked Bags for 2026 Hajj Pilgrims

    January 1, 2026

    NAHCON Begins Preparations for 2026 Hajj Medical Operations

    December 30, 2025

    No Contract Rollover: NAHCON Sets Record Straight on 2026 Hajj Procurement

    December 18, 2025

    The Penumbra of Influence: How Mercenary Journalism Built False Narratives Around NAHCON By Ahmad Mu’azu

    December 16, 2025

    NAHCON Opens Application Portal for 2026 National Medical Team

    December 12, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

    January 13, 2026

    Integrity, Discipline and Tireless Communication: Kano Pilgrims Board Shines Under Dedicated Leadership

    January 13, 2026

    NAHCON At 20: The Imperative of Repositioning Nigeria’s Hajj and Umrah Sector – Ibrahim Ishaq Jae

    January 12, 2026

    2026 Hajj Crisis: NAHCON, GACA Set to Clash Over Pilgrims’ Airlift

    January 11, 2026

    Man of the year: Professor Abdullahi Saleh, the game Changer – By Sagir Huguma

    January 3, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Kungiyar AHMSP ta yi kira ga samun hadin kai tsakanin masu ruwa da tsaki gabanin aikin Hajin 2025
Hausa

Kungiyar AHMSP ta yi kira ga samun hadin kai tsakanin masu ruwa da tsaki gabanin aikin Hajin 2025

adminBy adminApril 19, 2025Updated:April 19, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
AHMSP LOGO.
Kungiyar ƙwararrun masu tallafa wa alhazai ta kafofin watsa labarai (AHMSP) ta ba da shawarar samun goyon baya ba tare da haɗin kai tsakanin masu ruwa da tsaki a harkar aikin Hajji domin amfanin alhazan Nijeriya.
Ku Yi Takatsantsan: NHMST ta gargadi masu kokarin kawo nakasu ga harkokin aikin Haji:
Kungiyar AHMSP mai zaman kanta ta kwararrun ‘yan jaridu masu daukar rahoton aikin haji a Najeriya, ta bukaci masu hannu da shuni da masu ruwa da tsaki a harkar da su goyi bayan shirye-shirye da kokarin hukumar alhazai ta kasa (NAHCON) na tabbatar da aikin hajjin bana.
Kwararrun wadanda ke sa ido da kuma bayar da rahoton ayyukan Hajji game da mahajjatan Najeriya, sun damu matuka game da abubuwa mara kyau da kuma daukar nauyin labaran da kafafen yada labarai ke yi game da mai kula da aikin Hajji na baya-bayan nan, duk da cewa ayyukan Hajji na 2025 ke kara kankakama.
A wata sanarwa mai dauke da sa hannun Ibrahim Abubakar Nagarta, kodinetan kungiyar AHMSP na kasa, ya yi imanin cewa, a daidai lokacin da ake kara kaimi wajen gudanar da aikin hajjin 2025, hakan na kawo tasgaro ga ci gaba ya kamata kowa ya gyara.
A maimakon haka, kungiyar ta AHMSP ta bukaci masu ruwa da tsaki da su dauki muhimmancin aikin Hajji a matsayin kira mai tsarki na bautawa Allah Madaukakin Sarki fiye da sauran mas’aloli na yau da kullum da na kebantattu, inda ya kara da cewa karkatar da ayyuka masu muhimmanci a wannan lokaci ba ya samun wata riba mai ma’ana.
AHMSP ta bayar da misali da irin dimbin nasarorin da aka samu tun kafin a fara jigilar maniyyata ta jirgin sama, inda ta jaddada cewa NAHCON a karkashin jagorancin Farfesa Abdullahi Usman Saleh ta cancanci yabo daga masu ruwa da tsaki.
Kungiyar ta yi kira ga masu ruwa da tsaki da su guji yin duk wani mataki da zai kawo cikas ga shirin da NAHCON ke yi na jigilar ‘yan Najeriya sama da 52,000 zuwa kasar Saudiyya domin yin atisayen ibada .
“Ba abin mamaki ba ne yadda aikin Hajji da al’amuran da ke faruwa a kewayen hukumar Alhazan Najeriya ke jan hankalin kafafen yada labarai daban-daban, wato yaduwar lamarin na nuni da muhimmancin aikin hajji a Najeriya.
“AHMSP ya sanya ido a kan ayyukan NAHCON da shirye-shiryen aikin hajjin 2025 a cikin watan da ya gabata, ta kuma shaida samun cimma gaggarumar nasarori da hukumar ta samu kawo yanzu a karkashin jagorancin Farfesa Abdullahi Usman Saleh.
“Mun ga yadda hukumar NAHCON ta yanzu ta biya kudaden daga Saudiyya, kudaden da ba a yi wa hidima ba a aikin hajjin da ta gabata, Farfesa Saleh, ya ba da umarnin a gaggauta raba kudaden ga dukkan maniyyatan da abin ya shafa a shekarar 2023. Wannan matakin ya nuna matukar gaskiya da tsoron Allah.
“Har ila yau, AHMSP ta lura da jajircewar Farfesa Abdullahi Saleh Usman wajen yin shawarwarin sake duba tsadar ayyuka da kuma samun rangwame a kan masauki, sufuri, ciyarwa da sauran hidimomi a Masha’ir. Wannan ci gaban ya haifar da raguwar farashin aikin Hajji na 2025 gaba ɗaya bisa tsammanin samun ƙarin farashi daga halin rashin tabbas na ƙasar.
“Saboda duk wata matsala, hukumar ta kuma dauki nauyin gudanar da ayyukanta, tare da samar da mazaunii na tafiye-tafiye na karta kwana gabanin wa’adin, ko da ma’aikatan ba za su iya tara kudaden da wuri ba. 
AHMSP Farfesa Abdullahi Sale Usman Hajj 2025 Hajj Stakeholders
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026

Rikicin Jigilar Alhazan 2026: Zargin Makircin Cikin Gida A NAHCON Na Barazana Ga Yarjejeniyar Sufurin Jirage Tsakanin Najeriya Da Saudia

January 12, 2026

Hajjin 2026: Jihar Gombe Ta Fara Gwajin Lafiya na Tilas ga Maniyyatan – Daga Abdulkadir Aliyu Shehu

January 12, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
SPWA

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

By adminJanuary 14, 20260

The Lagos State Government has commenced medical screening for all intending pilgrims performing the 2026…

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

January 14, 2026

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.