Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    975 Kwara Pilgrims Airlifted for 2025 Hajj

    May 15, 2025

    First Hajj Pilgrims Arrive by Sea at Jeddah Islamic Port

    May 15, 2025

    Nigerian Pilgrims Begin Second Phase of 2025 Hajj Journey – By Aminu Kabir Muhammad

    May 14, 2025

    Niger State’s First Batch of Pilgrims Set for Airlift to Saudi Arabia

    April 30, 2025

    Jigawa Governor Appoints Emir of Kazaure as Amirul Hajj for 2025

    April 29, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

    May 22, 2025

    NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

    May 20, 2025

    NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

    May 19, 2025

    NAHCON Chairman Applauds Madinah Operations Team, Hails Stakeholder Collaboration

    May 18, 2025

    NAHCON Ensures Quality Feeding for Over 17,000 Nigerian Pilgrims in Madinah – By Ahmad Mu’azu

    May 16, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025

    What Do the Enemies of NAHCON Chairman Really Want? 

    May 3, 2025

    Who Will Now Thank the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 29, 2025

    Hajj Commission, Professor Abdallahi Saleh, VP Shettima and the Daily Nigerian Report – By Uncle Anas Dukura

    April 18, 2025

    Who Is After the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 9, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Kungiyar AHMSP ta yi kira ga samun hadin kai tsakanin masu ruwa da tsaki gabanin aikin Hajin 2025
Hausa

Kungiyar AHMSP ta yi kira ga samun hadin kai tsakanin masu ruwa da tsaki gabanin aikin Hajin 2025

adminBy adminApril 19, 2025Updated:April 19, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
AHMSP LOGO.
Kungiyar ƙwararrun masu tallafa wa alhazai ta kafofin watsa labarai (AHMSP) ta ba da shawarar samun goyon baya ba tare da haɗin kai tsakanin masu ruwa da tsaki a harkar aikin Hajji domin amfanin alhazan Nijeriya.
Ku Yi Takatsantsan: NHMST ta gargadi masu kokarin kawo nakasu ga harkokin aikin Haji:
Kungiyar AHMSP mai zaman kanta ta kwararrun ‘yan jaridu masu daukar rahoton aikin haji a Najeriya, ta bukaci masu hannu da shuni da masu ruwa da tsaki a harkar da su goyi bayan shirye-shirye da kokarin hukumar alhazai ta kasa (NAHCON) na tabbatar da aikin hajjin bana.
Kwararrun wadanda ke sa ido da kuma bayar da rahoton ayyukan Hajji game da mahajjatan Najeriya, sun damu matuka game da abubuwa mara kyau da kuma daukar nauyin labaran da kafafen yada labarai ke yi game da mai kula da aikin Hajji na baya-bayan nan, duk da cewa ayyukan Hajji na 2025 ke kara kankakama.
A wata sanarwa mai dauke da sa hannun Ibrahim Abubakar Nagarta, kodinetan kungiyar AHMSP na kasa, ya yi imanin cewa, a daidai lokacin da ake kara kaimi wajen gudanar da aikin hajjin 2025, hakan na kawo tasgaro ga ci gaba ya kamata kowa ya gyara.
A maimakon haka, kungiyar ta AHMSP ta bukaci masu ruwa da tsaki da su dauki muhimmancin aikin Hajji a matsayin kira mai tsarki na bautawa Allah Madaukakin Sarki fiye da sauran mas’aloli na yau da kullum da na kebantattu, inda ya kara da cewa karkatar da ayyuka masu muhimmanci a wannan lokaci ba ya samun wata riba mai ma’ana.
AHMSP ta bayar da misali da irin dimbin nasarorin da aka samu tun kafin a fara jigilar maniyyata ta jirgin sama, inda ta jaddada cewa NAHCON a karkashin jagorancin Farfesa Abdullahi Usman Saleh ta cancanci yabo daga masu ruwa da tsaki.
Kungiyar ta yi kira ga masu ruwa da tsaki da su guji yin duk wani mataki da zai kawo cikas ga shirin da NAHCON ke yi na jigilar ‘yan Najeriya sama da 52,000 zuwa kasar Saudiyya domin yin atisayen ibada .
“Ba abin mamaki ba ne yadda aikin Hajji da al’amuran da ke faruwa a kewayen hukumar Alhazan Najeriya ke jan hankalin kafafen yada labarai daban-daban, wato yaduwar lamarin na nuni da muhimmancin aikin hajji a Najeriya.
“AHMSP ya sanya ido a kan ayyukan NAHCON da shirye-shiryen aikin hajjin 2025 a cikin watan da ya gabata, ta kuma shaida samun cimma gaggarumar nasarori da hukumar ta samu kawo yanzu a karkashin jagorancin Farfesa Abdullahi Usman Saleh.
“Mun ga yadda hukumar NAHCON ta yanzu ta biya kudaden daga Saudiyya, kudaden da ba a yi wa hidima ba a aikin hajjin da ta gabata, Farfesa Saleh, ya ba da umarnin a gaggauta raba kudaden ga dukkan maniyyatan da abin ya shafa a shekarar 2023. Wannan matakin ya nuna matukar gaskiya da tsoron Allah.
“Har ila yau, AHMSP ta lura da jajircewar Farfesa Abdullahi Saleh Usman wajen yin shawarwarin sake duba tsadar ayyuka da kuma samun rangwame a kan masauki, sufuri, ciyarwa da sauran hidimomi a Masha’ir. Wannan ci gaban ya haifar da raguwar farashin aikin Hajji na 2025 gaba ɗaya bisa tsammanin samun ƙarin farashi daga halin rashin tabbas na ƙasar.
“Saboda duk wata matsala, hukumar ta kuma dauki nauyin gudanar da ayyukanta, tare da samar da mazaunii na tafiye-tafiye na karta kwana gabanin wa’adin, ko da ma’aikatan ba za su iya tara kudaden da wuri ba. 
AHMSP Farfesa Abdullahi Sale Usman Hajj 2025 Hajj Stakeholders
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

By adminMay 22, 20250

With the Tashriq days fast approaching, the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has stepped…

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.