Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON, Private Tour Operators Hold Virtual Meeting to Streamline 2026 Hajj Operations – By Aminu Kabir

    October 8, 2025

    NAHCON Applauds President Tinubu, VP Shettima for Directive to Cut 2026 Hajj Cost

    October 7, 2025

    2026 Hajj: NAHCON Kicks Off Verification of Licensed Tour Operators – By Shafii Sani Mohammed

    October 6, 2025

    Pilgrims to Benefit as Tinubu, Shettima Secure Lower Hajj Costs – NAHCON Chairman

    October 2, 2025

    NAHCON Chairman Felicitates Nigerians on Independence Day

    October 1, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Tinubu’s Hajj Fare Directive Aligns with NAHCON Chairman’s Vision for Affordable Pilgrimage – By Sirajo Salisu Jibia

    October 8, 2025

    Opinion: President Tinubu Is Right to Instruct NAHCON to Review and Cut Hajj Fares – By Muhammad Sulaiman Gama

    October 8, 2025

    Supporting NAHCON chairman’s leadership – By Raji Saidu Onipson

    September 17, 2025

    Hajj Pilgrimage and Misconception Over Funding – By Raheem Akingbolu

    August 27, 2025

    Prof. Abdullahi Saleh Usman: The Erudite Reformer Steering NAHCON Towards Excellence

    July 15, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Maimaita Kiran Shugaban NAHCON Kan Cire Harajin Kashi 2 Cikin 100 Da CBN Ke Yi A Kudin Kujerar Haji – AHMSP
Hausa

Maimaita Kiran Shugaban NAHCON Kan Cire Harajin Kashi 2 Cikin 100 Da CBN Ke Yi A Kudin Kujerar Haji – AHMSP

adminBy adminOctober 7, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
AHMSP LOGO.

Daga: Ibrahim Abubakar, Nagarta

Kungiyar Ƙwararrun ‘Yan Jaridu Ɗaukar Rahotannin Harkokin Hajji (AHMSP), ƙungiya ce ta farar hula da ke bibiyar abubuwan da ke faruwa a cikin harkokin aikin hajji na Najeriya, tana bayyana cikakken goyon bayanta da na ƙwarin gwiwa ga kiran da wasu ‘yan Najeriya masu kishin ƙasa da ƙungiyoyi kamar Independent Hajj Reporters (IHR) da Association of Hajj Media Support Professionals (AHMSP) suka yi ko dai a matsayin maimaita kiran da shugaban hukumar NAHCON mai ci, Farfesa Abdullahi Saleh Usman (Pakistan), ya riga ya yi tun bayan da aka naɗa shi a matsayin shugaban hukumar aikin hajji ta kasa, a ranar 19 ga Agusta, 2024, daga shugaban ƙasa Mai Girma Bola Ahmed Tinubu.

Sabbin kiraye-kirayen da wasu ‘yan Najeriya masu kishin ƙasa suka yi akan wannan batu suna zama hujja ta gaskiya cewa manufar shugaban hukumar na alheri ce ga mahajjatan Najeriya.

A gaskiya, ya kamata a taya Farfesa Saleh murna, wanda shi ne ya fara wannan kira mai muhimmanci ga Babban Bankin Najeriya (CBN), da a daina cire harajin kashi 2% da ake karɓa daga mahajjatan Najeriya shekaru da dama kenan.

Shugaban NAHCON ya gudanar da taruka da dama da manyan jami’an Babban Bankin Najeriya tare da neman taimakon wasu fitattun ‘yan Najeriya domin a samu nasarar wannan muhimmiyar bukata.

Ya himmatu yana kokari wajen inganta harkar gudanar da aikin hajji a Najeriya, duk da cewa wasu masu son kai da adawa suna ci gaba da yada zarge-zarge marasa tushe kan mutuncinsa da aikinsa!

Sai dai har yanzu fafutukar ba ta ƙare ba, domin Babban Bankin Najeriya bai amince da wannan roƙo na soke harajin kashi 2% ba. Saboda haka, lokaci ne da dukkan masu ruwa da tsaki su haɗa kai domin marawa Farfesa Abdullahi Saleh Usman baya a wannan kyakkyawar manufa har sai an cimma nasara.

Ya kamata a tuna cewa, mahajjatan Najeriya na yin addu’a mai ƙarfi don samun haɗin kai da ci gaban tattalin arzikin ƙasa yayin da suke a ƙasar mai tsarki. Wannan ne ya sa daina cire harajin kashi 2% daga gare su zai zama wata babbar gudunmawa ta ƙasa, fiye da kowanne abu na amfani.

Lallai shugaban NAHCON da kwamishinoni da sauran ma’aikatansa suna taka rawar gani wajen biyan bukatun al’ummar Najeriya, musamman musulmai, ganin irin ragin kudaden da aka samu ga mahajjatan 2026 daga masu yi wa Alhazai hidima a Saudiyya kamar masauki, abinci, sufuri, da ayyukan Mashaa’ir  wanda ya kai sama da naira biliyan 19, sakamakon tattaunawarsu ta kwanan nan a ƙasar Saudiyya.

Wannan nasara tana daidaita da manufar Renewed Hope ta Shugaba Bola Ahmed Tinubu.

Haka kuma, Independent Hajj Reporters suna da cancantar yabo saboda goyon bayansu ga wannan kira na gaskiya da zai kawo sauƙi ga mahajjata da al’ummar musulmi baki ɗaya, tare da fatan wannan kishin ƙasa da suka nuna zai ci gaba da dorewa.

A ƙarshe, ƙungiyar Association of Hajj Media Support Professionals (AHMSP) tana mika goyon bayanta na gaskiya da fatan alheri ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Mataimakinsa, Sanata Kashim Shettima, bisa amincewa da jajircewar Farfesa Abdullahi Saleh Usman wajen jagorantar Hukumar Aikin Hajji ta Ƙasa (NAHCON) cikin gaskiya da nagarta.

Babban Bankin Najeriya Haraji Kudin Haji Shugaban NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Umarnin Shugaba Tinubu Kan Rage Farashin Hajji Yayi Daidai Da Manufar Shugaban NAHCON Na Samar Da Arha Ga Maniyyata – Sirajo Salisu Jibia

October 8, 2025

Kiyasin NAHCON: Darussa Daga Abubuwan Da Suka Gabata

October 7, 2025

Shugaban NAHCON Yaba Da Umarnin Fadar Shugaban Kasa Kan Rage Kudin Hajji Na Shekarar 2026 – AHMSP

October 7, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Kano Pilgrims Board

FAAN Presents Award of Excellence to Kano Pilgrims Board DG

By adminOctober 9, 20250

The Federal Airports Authority of Nigeria (FAAN) has honoured the Director General of the Kano…

Umarnin Shugaba Tinubu Kan Rage Farashin Hajji Yayi Daidai Da Manufar Shugaban NAHCON Na Samar Da Arha Ga Maniyyata – Sirajo Salisu Jibia

October 8, 2025

Tinubu’s Hajj Fare Directive Aligns with NAHCON Chairman’s Vision for Affordable Pilgrimage – By Sirajo Salisu Jibia

October 8, 2025

NAHCON, Private Tour Operators Hold Virtual Meeting to Streamline 2026 Hajj Operations – By Aminu Kabir

October 8, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

FAAN Presents Award of Excellence to Kano Pilgrims Board DG

October 9, 2025

Umarnin Shugaba Tinubu Kan Rage Farashin Hajji Yayi Daidai Da Manufar Shugaban NAHCON Na Samar Da Arha Ga Maniyyata – Sirajo Salisu Jibia

October 8, 2025

Tinubu’s Hajj Fare Directive Aligns with NAHCON Chairman’s Vision for Affordable Pilgrimage – By Sirajo Salisu Jibia

October 8, 2025

NAHCON, Private Tour Operators Hold Virtual Meeting to Streamline 2026 Hajj Operations – By Aminu Kabir

October 8, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.