Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    975 Kwara Pilgrims Airlifted for 2025 Hajj

    May 15, 2025

    First Hajj Pilgrims Arrive by Sea at Jeddah Islamic Port

    May 15, 2025

    Nigerian Pilgrims Begin Second Phase of 2025 Hajj Journey – By Aminu Kabir Muhammad

    May 14, 2025

    Niger State’s First Batch of Pilgrims Set for Airlift to Saudi Arabia

    April 30, 2025

    Jigawa Governor Appoints Emir of Kazaure as Amirul Hajj for 2025

    April 29, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

    May 22, 2025

    NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

    May 20, 2025

    NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

    May 19, 2025

    NAHCON Chairman Applauds Madinah Operations Team, Hails Stakeholder Collaboration

    May 18, 2025

    NAHCON Ensures Quality Feeding for Over 17,000 Nigerian Pilgrims in Madinah – By Ahmad Mu’azu

    May 16, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025

    What Do the Enemies of NAHCON Chairman Really Want? 

    May 3, 2025

    Who Will Now Thank the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 29, 2025

    Hajj Commission, Professor Abdallahi Saleh, VP Shettima and the Daily Nigerian Report – By Uncle Anas Dukura

    April 18, 2025

    Who Is After the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 9, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Majalisar Wakilai Ta Sha Alwashin Bincikar Yadda Aka Biya Naira 8.1M A Matsayin Kudin Kujerar Hajin 2024
Hausa

Majalisar Wakilai Ta Sha Alwashin Bincikar Yadda Aka Biya Naira 8.1M A Matsayin Kudin Kujerar Hajin 2024

adminBy adminOctober 11, 2024No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20220609 WA0043 1 768x576 1
IMG 20220609 WA0043 1 768x576 1

Kwamitin majalisar wakilai mai kula da aikin hajji ya sha alwashin bincikar yadda kowane mahajjatan Najeriya 95,000 suka biya Naira miliyan 8.1 a matsayin kudin aikin Hajjin shekarar 2024.

 

Da yake zantawa da Muryar Amurka, shugaban kwamitin, Ja’afaru Damisa, ya ce majalisar za ta binciki nawa aka kashe a kan kowane mahajjaci a dukkan bangarorin aikin Hajji.

Mista Damisa, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Borgu da Agwara, ya ce kwamitin ya yanke shawarar kaddamar da binciken ne duba da yadda ake ta yada jita-jitar cewa aikin Hajjin 2025 zai kai Naira miliyan 10 ko fiye.

 

Ya ce kwamitin zai gayyaci jami’an hukumar alhazai ta kasa NAHCON domin yin bayani kan kudaden da aka kashe na kowane mahajjaci da nawa ya rage.

 

Shettiman Barkum ya ce nan ba da dadewa ba za a gudanar da a shirye-shiryen gudanar da aikin Hajjin 2025.

 

“Za mu binciki yadda mahajjatan Najeriya suka biya Naira miliyan 8.1 kudin aikin Hajjin 2024.

 

“Wannan ya biyo bayan rade-radin da ake ta yadawa cewa aikin Hajji mai zuwa zai kai Naira miliyan 10 ko ma sama da haka.

 

“Za mu gayyato jami’an da su yi mana bayanin nawa aka kashe a kan wuraren kwana na jirgin sama, ciyar da abinci da sauran abubuwan da aka kashe sannan mu ga nawa aka kashe da nawa ya rage.

 

“Idan akwai wasu kudade da suka rage, za mu tabbatar da mayar da kudaden ga maniyyata cikin gaggawa, domin shirye-shiryen aikin Hajjin 2025,” kamar yadda ya shaida wa Muryar Amurka a cikin shirinta na mako-mako, “Manuniya”

Shugaban kwamitin ya kuma bayyana kwarin guiwar sabon shugaban hukumar NAHCON, Farfesa Abdallah Saleh-Usman da ya kai hukumar alhazan ga nasara

 

A cewar Mista Damisa, “muna da kwarin guiwa a gare shi bisa la’akari da dimbin ilimin da yake da shi na addinin Musulunci da kuma shekarun da ya yi a aikin Hajji.

 

“Muna da kwarin gwiwa a gare shi kuma za mu ba shi cikakken hadin kai don kai Hukumar ga burin da aka sanya a gaba ,” in ji shi.

(Daily Nigeria)

Bincike Hajj 2024 Kudin Kujerar Haji Majalisar Wakilai
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Na Tabbatar da Ciyar da Maniyyatan Najeriya Sama da 17,000 Ingantaccen abinci a Madinah – Daga Ahmad Muazu

May 16, 2025

Hukumar NAHCON Ta Samar Da Manhajar Da Za Ta Taimakawa Alhazai A Ƙasar Saudiyya

May 14, 2025

Alhazai Ƴan Najeriya Sun Fara Mataki Na Biyu Na Ibadar Hajji Ta 2025

May 14, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

By adminMay 22, 20250

With the Tashriq days fast approaching, the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has stepped…

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.