Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

    February 27, 2026

    NAHCON Signs 2026 Hajj Airlift Agreement, Emphasizes Compliance and Efficiency

    February 25, 2026

    No Additional Slots for 2026 Hajj, Says NAHCON as Visa Issuance Nears

    February 24, 2026

    NAHCON Unveils Reforms, Clarifies Quota Adjustment Ahead of 2026 Hajj – By Abdulbasit Abba

    February 23, 2026

    NAHCON Raises Alarm Over Fake Facebook Account Impersonating Chairman

    February 22, 2026
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

    February 11, 2026

    NAHCON Reconciliation Viewed as Positive Step for Hajj Administration – By Muhammad Sulaiman Gama

    February 2, 2026

    NAHCON Board’s Vote of No Confidence: A Mask for Self-Interest.

    February 1, 2026

    Nigeria Hajj Industry: When Would Pilgrims’ Interest Supercede Personal Interest of Handlers and Stakeholders

    January 31, 2026

    Who Is Afraid of Pakistan? By Faruku Umar

    January 31, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Na Zo Hukumar NAHCON Ne Da Kyawawan Manufofi – Farfesa Abdullahi Sale
Nahcon

Na Zo Hukumar NAHCON Ne Da Kyawawan Manufofi – Farfesa Abdullahi Sale

adminBy adminDecember 12, 2024No Comments4 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
Farfesa Abdullahi Sale
Farfesa Abdullahi Sale

Daga Shafi’i Sani Muhammad

A wata ganawa da shugabannin hukumomin jin dadin Alhazai na Jihohi, Farfesa Abdullahi Saleh Usman ya jaddada aniyarsa na gudanar da aikin Hajjin bana na 2025 cikin sauki da nasara. Ya bayar da wannan tabbacin ne a jawabinsa a taron da aka gudanar a hedikwatar hukumar NAHCON da ke Abuja.

 

Farfesa Saleh ya nuna godiya ga Allah Madaukakin Sarki da ya ba da damar gudanar da taron tare da jaddada sadaukarwar Hukumar na shawo kan kalubale da kuma sake mayar da hankali don samun inganta aiki.

 

A cikin jawabinsa, shugaban ya bayyana kalubale da dama da ya tarar lokacin da aka nada shi mukamin, da suka hada da ikrarin da ba a warware ba da kuma cikas wajen gudanar da ayyukan da suka kawo tasgaro ga ci gaban wasu muhimman ayyuka.

Ya kuma baiwa masu ruwa da tsaki tabbacin ci gaba da kokarin shawo kan wadannan matsalolin. “Alhamdulillah, a yau dukkanmu muna nan a matsayin abokan aiki, muna hada kawunanmu wuri guda domin magance kalubalen da ke gabanmu da kuma yin aiki a matsayin wata babbar kungiya domin tallafa wa daya daga cikin shika-shikan Musulunci,” inji shi.

 

Ya bayyana wasu daga cikin batutuwan da ake ta cece-kuce da su kawo yanzu, da suka hada da mayar da Riyal 150 na Saudiyya da rashin rashin da wutar lantarki ingantacciya a lokacin aikin Hajjin 2023.

 

Farfesa Saleh Usman ya tabbatar da cewa shugabancinsa na aiki tukuru don ganin an daidaita kudaden hidimar kashi 2% da aka warewa hukumar alhazai ta jiha dangane da aikin Hajjin 2024.

Shugaban ya kuma yi alkawarin biyan dukkanin wasu hakkoki da aka nema wadanda suka yi daidai da doka, tare da aza harsashin wani sabon babi na ayyukan NAHCON. Farfesa Saleh ya yi kira ga shugabannnin hukumomin alhazai na jahohi dasu gaggauta sanya kudade ga Hukumar domin samun damar yin shiri da wuri, da suka hada da samar da gidaje masu araha da dacewa a Madina, Makkah, Mina da Mashaer.

 

Ya kuma sanarwa da taron cewa zai fara ziyarce-ziyarce a shiyyoyin kasar nan guda shida domin tattaunawada malaman addini da sarakunan gargajiya domin samun goyon baya da albarkar aikin Hajjin 2025 da kuma ziyarar farko kafin aikin Hajji a kasar Saudiyya wanda zai gudana a watan Janairun 2025 wanda ya kunshi wakilai daga duka NAHCON da shugabannin hukumomin jin dadin Alhazai na Jihohi wadanda za su halarci tarukan shirye-shiryen aikin Hajji, tare da kammala yarjejeniya da hidimar alhazai, da kuma duba shirye-shirye a Jeddah.

 

Shugaban hukumar ta NAHCON ya kuma jaddada muhimmancin hada kai, inda ya bayyana ma’aikatan NAHCON da shuwagabanni/masu ruwa da tsaki na jahohi a matsayin manyan ginshikan hukumar.

Ya bukaci masu ruwa da tsaki da su hada kai a matsayin abokan aiki daya domin cimma manufa daya ta samar da aikin Hajji mai cike da inganci ga alhazan Najeriya.

 

A cikin kalamansa, “Na zo nan ne da kyakkyawar niyya da kuma tsare-tsare masu yawa na kawo sauyi  fasalin Hukumar.

Mu bude sabon shafi mu sanya Hukumar Kula da Jin Dadin Alhazai ta Jiha ta NAHCON ta zama abin koyi don jin dadin Alhazan Najeriya,” inji shi.

 

Shi ma da yake nasa jawabin, Kwamishinan aiyuka na hukumar,  Prince Anofi Olarewaju Elegushi ya bayar da bayanai kan kalandar Hajji ta 2025, inda ya bayyana cewa an raba takardar jagora mai shafuka 51 daga ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya don daidaita ayyukan.

An yi kira ga masu ruwa da tsaki da su fahimci ka’idojin da kuma bin ka’idojin aiki.

 

Taron ya kuma tabo batutuwan da ba a warware su ba daga aikin Hajjin 2024 inda Kwamishinan hukumar mai  Kula da Ma’aikata da Kudi (PPMF),  Aliu Abdulrazak ya bayyana cewa Shugaban Hukumar NAHCON ya ba da izinin fara biyan kudaden da Jihohi ke biya bayan an kammala sulhu da su da sashen Kudi da Asusu.

 

An kammala taron inda shugaban ya yi addu’ar Allah ya yi masa jagora da nasara, tare da jaddada kudurinsa na hada kai da duk masu ruwa da tsaki domin isar da sako mai inganci. Ya nanata muhimmancin hadin kai tare da yin kira ga masu ruwa da tsaki da su rungumi zaman lafiya domin samun nasarar aikin Hajji na shekarar 2025 tare.

Farfesa Abdullahi Sale Hajj 2025 NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

February 27, 2026

NAHCON Signs 2026 Hajj Airlift Agreement, Emphasizes Compliance and Efficiency

February 25, 2026

NAHCON Ta Fayyace Batun Kujerun Hajjin 2026 da Ka’idojin Lafiya

February 24, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

By adminFebruary 27, 20260

By Suwaiba Ahmad The Chairman/CEO of the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON), Ambassador Ismail…

Jigawa Pilgrims Board Seeks Smooth Immigration Process for 2026 Hajj

February 26, 2026

2026 Hajj: First Batch of Kano Pilgrims to Depart May 13

February 25, 2026

Hajj 2026: Sokoto Media Committee Urged to Ensure Smooth Information Flow

February 25, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

February 27, 2026

Jigawa Pilgrims Board Seeks Smooth Immigration Process for 2026 Hajj

February 26, 2026

2026 Hajj: First Batch of Kano Pilgrims to Depart May 13

February 25, 2026

Hajj 2026: Sokoto Media Committee Urged to Ensure Smooth Information Flow

February 25, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.