Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    975 Kwara Pilgrims Airlifted for 2025 Hajj

    May 15, 2025

    First Hajj Pilgrims Arrive by Sea at Jeddah Islamic Port

    May 15, 2025

    Nigerian Pilgrims Begin Second Phase of 2025 Hajj Journey – By Aminu Kabir Muhammad

    May 14, 2025

    Niger State’s First Batch of Pilgrims Set for Airlift to Saudi Arabia

    April 30, 2025

    Jigawa Governor Appoints Emir of Kazaure as Amirul Hajj for 2025

    April 29, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

    May 22, 2025

    NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

    May 20, 2025

    NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

    May 19, 2025

    NAHCON Chairman Applauds Madinah Operations Team, Hails Stakeholder Collaboration

    May 18, 2025

    NAHCON Ensures Quality Feeding for Over 17,000 Nigerian Pilgrims in Madinah – By Ahmad Mu’azu

    May 16, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025

    What Do the Enemies of NAHCON Chairman Really Want? 

    May 3, 2025

    Who Will Now Thank the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 29, 2025

    Hajj Commission, Professor Abdallahi Saleh, VP Shettima and the Daily Nigerian Report – By Uncle Anas Dukura

    April 18, 2025

    Who Is After the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 9, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » NAHCON Ga AHUON: Kar ku Tsayar Da Shirye-shiryen Aikin Hajji
Hausa

NAHCON Ga AHUON: Kar ku Tsayar Da Shirye-shiryen Aikin Hajji

adminBy adminSeptember 27, 2024Updated:September 27, 2024No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
FB IMG 1727448005288
FB IMG 1727448005288

Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta lura da umarni na baya-bayan nan da kungiyar Kamfanonin masu gudanar da aikin Hajji da Umrah a Najeriya (AHOUN) ta bayar na umurtar wakilansu da su dakatar da shiga shirye-shiryen Hajjin 2025.

 

A yayin da muka amince da batutuwan da suka taso dangane da kudaden da aka tara, yana da kyau mu fayyace cewa NAHCON ta ci gaba da tattaunawa da AHOUN kan wannan al’amari kuma ta jajirce wajen magance duk wata matsala da ta dace. Jinkirin da aka samu wajen warware wasu batutuwan da suka shafi kudi ya samo asali ne daga sarkakiyar ayyukan Hajji, wadanda suka shafi masu ruwa da tsaki a cikin gida da waje, ciki har da hukumomin Saudiyya.

 

A sanarwar da mataimakiyar Daraktar hulda da jama’a ta hukumar, Fatima Sanda Usara ta sanyawa hannu, t ace NAHCON na son tabbatar wa AHOUN da sauran al’umma cewa Hukumar ba ta da niyyar ragewa ko yin watsi da batun mayar da kudaden. A ranar 24 ga Satumba, 2024, NAHCON ta yi magana da AHOUN game da gaggawar daidaita kalandar Hajjin Saudiyya don gujewa kawo cikas a shirye-shiryen Hajjin 2025, matsayin da muke da shi har yanzu.

 

A kwanannan ma’aikatar aikin Hajji da Umrah ta Saudiyya ta ba da umarnin cewa manyan kamfanoni 20 ne kawai za su shirya aikin Hajji daga Najeriya domin samun saukin daidaitawa da kuma tsara yadda ya kamata. Sai dai kuma bisa gaskiya NAHCON ta amince da hadewa da hadin gwiwa domin bai wa duk masu sha’awar ci gaba da gudanar da harkokin kasuwanci amma da nufin yi wa alhazai hidima cikin gamsarwa.

 

Don haka a matsayinta na masu kula da kamfanonin,  NAHCON ta yi imani da cewa bude tattaunawa da ci gaba da yin hadin gwiwa su ne mafi kyawun hanyoyin warware wadannan al’amura ba tare da haifar da tarzoma da ka iya shafar alhazai da masu gudanar da aikin ba. Hukumar NAHCON ta ci gaba da tattaunawa da AHOUN domin kawar da duk wata damuwa da ke daurewa da kuma kokarin ganin an cimma matsaya cikin gaggawa.

 

A halin da ake ciki, NAHCON ta shawarci shugabannin AHOUN da mambobinta da su bar shirye-shiryen da ake yi ya samar da sakamakon da ake bukata ba tare da kawo cikas ga shirin gudanar da ayyukan Hajji na 2025 kan lokaci ba. Wannan shi ne mafi alheri ga dukkan bangarorin da abin ya shafa domin tare da ko babu AHUON, Arafat zai ci gaba da rike ranar da aka kayyade.

 

Kofar NAHCON a bude take domin tattaunawa.

 

 

 

AHUON Hajj 2025 NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

By adminMay 22, 20250

With the Tashriq days fast approaching, the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has stepped…

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.