Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    975 Kwara Pilgrims Airlifted for 2025 Hajj

    May 15, 2025

    First Hajj Pilgrims Arrive by Sea at Jeddah Islamic Port

    May 15, 2025

    Nigerian Pilgrims Begin Second Phase of 2025 Hajj Journey – By Aminu Kabir Muhammad

    May 14, 2025

    Niger State’s First Batch of Pilgrims Set for Airlift to Saudi Arabia

    April 30, 2025

    Jigawa Governor Appoints Emir of Kazaure as Amirul Hajj for 2025

    April 29, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

    May 22, 2025

    NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

    May 20, 2025

    NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

    May 19, 2025

    NAHCON Chairman Applauds Madinah Operations Team, Hails Stakeholder Collaboration

    May 18, 2025

    NAHCON Ensures Quality Feeding for Over 17,000 Nigerian Pilgrims in Madinah – By Ahmad Mu’azu

    May 16, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025

    What Do the Enemies of NAHCON Chairman Really Want? 

    May 3, 2025

    Who Will Now Thank the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 29, 2025

    Hajj Commission, Professor Abdallahi Saleh, VP Shettima and the Daily Nigerian Report – By Uncle Anas Dukura

    April 18, 2025

    Who Is After the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 9, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » NAHCON Na Tabbatar da Ciyar da Maniyyatan Najeriya Sama da 17,000 Ingantaccen abinci a Madinah – Daga Ahmad Muazu
Hausa

NAHCON Na Tabbatar da Ciyar da Maniyyatan Najeriya Sama da 17,000 Ingantaccen abinci a Madinah – Daga Ahmad Muazu

adminBy adminMay 16, 2025Updated:May 16, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20250516 WA0011

Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta karfafa matakan sa ido a Madinah yayin da sama da mahajjata 17,000 daga Najeriya suka isa birnin domin gudanar da aikin Hajjin 2025.

 

Domin tabbatar da cewa mahajjata suna samun abinci mai kyau da lafiya, Kwamitin Ciyar da Mahajjata na Madinah karkashin jagorancin Alhaji Abdullahi Kabir na NAHCON yana ci gaba da sa ido kan harkokin abinci na yau da kullum. Kwamitin na tabbatar da bayar da karin kumallo da abincin dare ga kowanne mahajjaci.

 

A yayin wani duba da kwamitin ya gudanar, Alhaji Kabir ya jaddada cewa kulawar NAHCON ba wai kan abinci kawai take ba. “Mun kuduri aniyar tabbatar da mutuncin kowanne mahajjaci ta hanyar abincin da muke bayarwa. Ba abinci kawai muke bayarwa ba, muna kula da kimar ɗan Adam,” in ji shi.

 

Kamfanoni guda bakwai ne ke da alhakin ciyar da mahajjatan Najeriya a Madinah, wadanda suka hada da: Africana Home Restaurant, Amjad Alghraa, Al-Andalus, Mawasim Khairat, Na’a Azad, Zowar Muktara, da Kabala Catering. Kwamitin na duba kowane ɗayan wadannan dakunan girki akai-akai domin tantance tsafta, kayan aiki, ingancin sinadaran abinci da kuma kwarewar ma’aikata.

 

Wani muhimmin sharadi da NAHCON ta gindaya shi ne cewa sai an dauki ‘yan Najeriya a matsayin masu dafa abinci da kuma masu taimako, domin a tabbatar da cewa abincin ya dace da dabi’unmu, tare da samar da aikin yi ga ‘yan Najeriya a lokacin aikin Hajji.

 

Lokacin da suke gudanar da bincike, mambobin kwamitin na duba dukkan kayan abinci da za a yi amfani da su domin tabbatar da cewa sun cika ka’idojin gina jiki kuma ba su wuce lokacin amfani ba. Haka kuma NAHCON ta haramta amfani da sinadarai na ƙari (artificial additives) tare da tilasta amfani da sinadarai na halitta domin tabbatar da lafiyar abinci da kuma asalin girke-girken Najeriya.

 

A wani taro da masu bayar da abinci, Ko’odinetan Madinah, Alhaji Abdulkadir Oloyin, ya gargadi masu abinci game da amfani da kwantena marasa inganci. “Ba za mu amince da amfani da kwantena marasa karko ba. Abinci dole ne ya kasance cikin tsafta kuma a ba da shi cikin mutunci,” in ji shi.

 

Kwamitin ya kuma jaddada cewa dole ne a bi tsarin girke-girken abinci na Najeriya kamar yadda NAHCON ta amince da shi, domin tabbatar da cewa mahajjata suna jin kamar suna gida.

 

Yayin da hajjin ke kara kamari, tsarin kulawa da ciyarwa da NAHCON ke gudanarwa a Madinah na nuna yadda hukumar ke tsayawa tsayin daka wajen kula da jin dadin mahajjatan Najeriya.

Abinci Madina Mahajjjata NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

NAHCON Chairman Applauds Madinah Operations Team, Hails Stakeholder Collaboration

May 18, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

By adminMay 22, 20250

With the Tashriq days fast approaching, the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has stepped…

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.