Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON, Saudi Ministry of Hajj and Umrah Hold Virtual Meeting on 2026 Hajj Preparations

    August 25, 2025

    Prof. Abdullahi Saleh Usman Marks One Year at NAHCON After Successful 2025 Hajj – By Nura Ahmad Dakata

    August 23, 2025

    NAHCON to Stakeholders: No Extension of Saudi Deadlines for 2026 Hajj

    August 21, 2025

    Please Let NAHCON Be – By Fatima Sanda Usara

    August 21, 2025

    NAHCON Pledges Continued Adherence to Due Process and Integrity

    August 19, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Prof. Abdullahi Saleh Usman: The Erudite Reformer Steering NAHCON Towards Excellence

    July 15, 2025

    NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

    July 11, 2025

    Who’s Trying to Undermine NAHCON’s Progress?

    June 25, 2025

    Professor Abdullahi Saleh and Pilgrims Spiritual Reawakening – Dr Usman Ahmad Mustapha

    June 15, 2025

    This is Ismail Shuaibu Musa — and this is his story – By Fatima Sanda Usara

    June 5, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » NAHCON Na Tabbatar da Ciyar da Maniyyatan Najeriya Sama da 17,000 Ingantaccen abinci a Madinah – Daga Ahmad Muazu
Hausa

NAHCON Na Tabbatar da Ciyar da Maniyyatan Najeriya Sama da 17,000 Ingantaccen abinci a Madinah – Daga Ahmad Muazu

adminBy adminMay 16, 2025Updated:May 16, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20250516 WA0011

Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta karfafa matakan sa ido a Madinah yayin da sama da mahajjata 17,000 daga Najeriya suka isa birnin domin gudanar da aikin Hajjin 2025.

 

Domin tabbatar da cewa mahajjata suna samun abinci mai kyau da lafiya, Kwamitin Ciyar da Mahajjata na Madinah karkashin jagorancin Alhaji Abdullahi Kabir na NAHCON yana ci gaba da sa ido kan harkokin abinci na yau da kullum. Kwamitin na tabbatar da bayar da karin kumallo da abincin dare ga kowanne mahajjaci.

 

A yayin wani duba da kwamitin ya gudanar, Alhaji Kabir ya jaddada cewa kulawar NAHCON ba wai kan abinci kawai take ba. “Mun kuduri aniyar tabbatar da mutuncin kowanne mahajjaci ta hanyar abincin da muke bayarwa. Ba abinci kawai muke bayarwa ba, muna kula da kimar ɗan Adam,” in ji shi.

 

Kamfanoni guda bakwai ne ke da alhakin ciyar da mahajjatan Najeriya a Madinah, wadanda suka hada da: Africana Home Restaurant, Amjad Alghraa, Al-Andalus, Mawasim Khairat, Na’a Azad, Zowar Muktara, da Kabala Catering. Kwamitin na duba kowane ɗayan wadannan dakunan girki akai-akai domin tantance tsafta, kayan aiki, ingancin sinadaran abinci da kuma kwarewar ma’aikata.

 

Wani muhimmin sharadi da NAHCON ta gindaya shi ne cewa sai an dauki ‘yan Najeriya a matsayin masu dafa abinci da kuma masu taimako, domin a tabbatar da cewa abincin ya dace da dabi’unmu, tare da samar da aikin yi ga ‘yan Najeriya a lokacin aikin Hajji.

 

Lokacin da suke gudanar da bincike, mambobin kwamitin na duba dukkan kayan abinci da za a yi amfani da su domin tabbatar da cewa sun cika ka’idojin gina jiki kuma ba su wuce lokacin amfani ba. Haka kuma NAHCON ta haramta amfani da sinadarai na ƙari (artificial additives) tare da tilasta amfani da sinadarai na halitta domin tabbatar da lafiyar abinci da kuma asalin girke-girken Najeriya.

 

A wani taro da masu bayar da abinci, Ko’odinetan Madinah, Alhaji Abdulkadir Oloyin, ya gargadi masu abinci game da amfani da kwantena marasa inganci. “Ba za mu amince da amfani da kwantena marasa karko ba. Abinci dole ne ya kasance cikin tsafta kuma a ba da shi cikin mutunci,” in ji shi.

 

Kwamitin ya kuma jaddada cewa dole ne a bi tsarin girke-girken abinci na Najeriya kamar yadda NAHCON ta amince da shi, domin tabbatar da cewa mahajjata suna jin kamar suna gida.

 

Yayin da hajjin ke kara kamari, tsarin kulawa da ciyarwa da NAHCON ke gudanarwa a Madinah na nuna yadda hukumar ke tsayawa tsayin daka wajen kula da jin dadin mahajjatan Najeriya.

Abinci Madina Mahajjjata NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON, Saudi Ministry of Hajj and Umrah Hold Virtual Meeting on 2026 Hajj Preparations

August 25, 2025

Farfesa Abdullahi Sale Ya Cika Shekara 1 a NAHCON Bayan Nasarar Gudanar da Hajin 2025

August 24, 2025

Ya Kamata Shugaba Tinubu Ya Rage Kudin Haji Da Kashi 50 – Sheikh Tijjani Bala Kalarawi

August 21, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON, Saudi Ministry of Hajj and Umrah Hold Virtual Meeting on 2026 Hajj Preparations

By adminAugust 25, 20250

By Abdulbasit Abba The National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) today 25th August 2025 participated…

Farfesa Abdullahi Sale Ya Cika Shekara 1 a NAHCON Bayan Nasarar Gudanar da Hajin 2025

August 24, 2025

Prof. Abdullahi Saleh Usman Marks One Year at NAHCON After Successful 2025 Hajj – By Nura Ahmad Dakata

August 23, 2025

Ya Kamata Shugaba Tinubu Ya Rage Kudin Haji Da Kashi 50 – Sheikh Tijjani Bala Kalarawi

August 21, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON, Saudi Ministry of Hajj and Umrah Hold Virtual Meeting on 2026 Hajj Preparations

August 25, 2025

Farfesa Abdullahi Sale Ya Cika Shekara 1 a NAHCON Bayan Nasarar Gudanar da Hajin 2025

August 24, 2025

Prof. Abdullahi Saleh Usman Marks One Year at NAHCON After Successful 2025 Hajj – By Nura Ahmad Dakata

August 23, 2025

Ya Kamata Shugaba Tinubu Ya Rage Kudin Haji Da Kashi 50 – Sheikh Tijjani Bala Kalarawi

August 21, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.