Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Approves Two 23kg Checked Bags for 2026 Hajj Pilgrims

    January 1, 2026

    NAHCON Begins Preparations for 2026 Hajj Medical Operations

    December 30, 2025

    No Contract Rollover: NAHCON Sets Record Straight on 2026 Hajj Procurement

    December 18, 2025

    The Penumbra of Influence: How Mercenary Journalism Built False Narratives Around NAHCON By Ahmad Mu’azu

    December 16, 2025

    NAHCON Opens Application Portal for 2026 National Medical Team

    December 12, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

    January 13, 2026

    Integrity, Discipline and Tireless Communication: Kano Pilgrims Board Shines Under Dedicated Leadership

    January 13, 2026

    NAHCON At 20: The Imperative of Repositioning Nigeria’s Hajj and Umrah Sector – Ibrahim Ishaq Jae

    January 12, 2026

    2026 Hajj Crisis: NAHCON, GACA Set to Clash Over Pilgrims’ Airlift

    January 11, 2026

    Man of the year: Professor Abdullahi Saleh, the game Changer – By Sagir Huguma

    January 3, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » NAHCON Ta Yi Kira Ga Hukumomin Yaki Da Cin Hanci Su Sanya Idanu Kan Yadda Take Mayarwa Da Alhazan Da Suka Halarci Hajin 2023 Kudadensu
Hausa

NAHCON Ta Yi Kira Ga Hukumomin Yaki Da Cin Hanci Su Sanya Idanu Kan Yadda Take Mayarwa Da Alhazan Da Suka Halarci Hajin 2023 Kudadensu

adminBy adminNovember 28, 2024No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
Shugaban NAHCON
Shugaban NAHCON

Hukumar alhazai ta kasa NAHCON tana sanar da al’umma cewa ta rabada kudaden da suka kai naira biliyan 4,479,362,880.00 (Biliyan hudu, da dari hudu da saba’in da tara, dubu dari uku da sittin da biyu, da naira dari takwas tamanin) ga hukumomin Jin Alhazai na Jihohi, Babban Birnin Tarayya (FCT) da kuma banagaren Sojoji.

A sanarwar da shugaban sashen hulda harkokin hulda da jama’a na hukumar, Muhammad Ahmed Musa ya sanyawa hannu, t ace wadannan kudaden sun shafi ayyukan samar da wutar lantarki na Masha’ir da hukumomin Saudiyya ba su yi yadda ya kamata ba a lokacin aikin Hajjin 2023.

Kazalika, Hukumar ta mayar da kudi N917,148,479.99 (miliyan dari tara da goma sha bakwai, dubu dari da arba’in da takwas, da dari hudu da saba’in da tara, kobo casa’in da tara) ga Kamfanonin jirgin yawo guda 192 da suka shiga aikin Hajjin 2023.

Wannan adadin kudade an fitar dasu ne domin rabawa ga alhazansu, yayin da sauran kamfanonin su ma za a mayar musu da nasu kudaden bayan an yi sulhu.

Wannan mayar da kudade ya nuna jajircewar NAHCON, a ƙarƙashin jagorancin shugabanta, Farfesa Abdullahi Saleh Usman, domin tabbatar da gaskiya da rikon amana a harkokin tafiyar da ayyukan Hajji.

Ana shawartar dukkan Alhazan da suka halarci aikin Hajjin 2023 da su tuntubi Hukumomin Jin Dadin Alhazai na Jihohinsu, ko kuma kamfanonin jiragen yawo domin neman a mayar musu da kudadensu.

Kowanne Mahajjaci, yana da hakkin karbar kudi N61,080.00.

(Dubu Sittin da Daya, Naira Tamanin kacal). An kuma sanya cikakken bayanin adadin alhazai na kowacce jaha na kudin da zasu karba cikin wannan sanarwa.

A saboda haka sai hukumar ta NAHCON ta yi kira ga dukkanin wanda ked a niyyar zuwa aikin Hajin 2025 da ya biya kudinsa ga hukumar Alhazai ta jaharsa

Wannan matakin yana da matukar muhimmanci don tabbatar da isar da kudade ga hukumar NAHCON a kan lokaci, ta yadda za a samu saukin shirye-shiryen aikin Hajjin 2025 da wuri bisa ka’idojin da masarautar Saudiyya ta gindaya.

Domin tabbatar da gaskiya da kididdiga, NAHCON ta yi kira ga Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC), da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) da sauran hukumomin tsaro da abin ya shafa da su sanya ido sosai kan yadda za a dawo da kudaden.

Wannan haɗin gwiwar yana nufin tabbatar da cewa an biya duk kudaden da aka mayar da su daidai kuma an kai ga waɗanda suka amfana ba tare da wani bambanci ba.

Alhazai Hajjin 2023 Mayar da kudi NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026

Rikicin Jigilar Alhazan 2026: Zargin Makircin Cikin Gida A NAHCON Na Barazana Ga Yarjejeniyar Sufurin Jirage Tsakanin Najeriya Da Saudia

January 12, 2026

Hajjin 2026: Jihar Gombe Ta Fara Gwajin Lafiya na Tilas ga Maniyyatan – Daga Abdulkadir Aliyu Shehu

January 12, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
SPWA

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

By adminJanuary 14, 20260

The Lagos State Government has commenced medical screening for all intending pilgrims performing the 2026…

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

January 14, 2026

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.