Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Boosts Preparations for 2026 Hajj, Targets Zero Complaints in Madina

    November 27, 2025

    Investigative Journalist Exposes Coordinated Smear Campaign Against NAHCON Chairman and Leadership

    November 23, 2025

    NAHCON, Rawaf Mina Signs 2026 Hajj Agreement for Licensed Tour Operators

    November 15, 2025

    Shugaban NAHCON Ya Kaddamar da Tawagar Nusuk Masar ta Hajjin 2026

    November 15, 2025

    NAHCON Chairman Inaugurates 2026 Hajj Nusuk Masar Team

    November 14, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    When Journalism Becomes a Weapon; And Why NAHCON’s Chairman Must Be Defended

    November 24, 2025

    Fact-Check Analysis: Newspoint News Misrepresented NAHCON Chairman’s Interviews – The Real Facts Behind The Claims

    October 30, 2025

    How Professor Abdullahi Saleh Stands Tall Amid Lies, Envy, and Mercenary Journalism – By Dr Usaini Jarma

    October 17, 2025

    On Service Scrutiny, and the NAHCON Mandate in a Modern Media Dysfunction – By Ahmad Mu’azu

    October 17, 2025

    UPDATED: Integrity Under Attack: Who Is Behind the Plot Against NAHCON? By Abdulganiu Oladipo, PhD

    October 15, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji
Hausa

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

adminBy adminJuly 11, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20250710 231118

Shugaban Hukumar JAlhazai ta Najeriya (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ya bayyana godiya ta musamman ga Allah Madaukakin Sarki bisa nasarar gudanar da aikin Hajjin 2025, yana mai cewa nasarar ta samo asali ne daga albarkar Allah da hadin kan dukkan masu ruwa da tsaki.

KARANTA LABARI MAKAMANCIN WANNAN: Gwamnatin Tarayya Ta Yabawa Shugaban NAHCON Bisa Kokarin Inganta Jin Dadin Alhazai- Daga Nura Ahmad Dakata

Farfesa Saleh ya bayyana haka ne yayin da yake zantawa da manema labarai a Kano, jim kadan bayan dawowarsa daga kasa mai tsarki inda aka kammala aikin Hajjin bana.

 

A cewarsa, nasarar da aka samu ba tasa kadai bace, ko ta hukumar NAHCON, sai dai wata baiwa ce daga Allah wanda Ya sa aikin ya tafi lafiya kuma cikin nasara.

 

“Nasararmu a wannan shekarar ta Hajji ta samu ne da yardar Allah. Ba tawa bace, ba kuma ta hukumar NAHCON kadai ba Allah ne Ya albarkaci wannan aiki, Ya shiryar da mu duka cikin hanya madaidaiciya,” in ji shi.

 

Ya yaba da hadin kai da halin kirki da alhazan Najeriya suka nuna, tare da jinjinawa gudunmuwar da sauran bangarori suka bayar, ciki har da kwamitocin Majalisar Dattawa da ta Wakilai masu kula da harkokin Hajji.

 

“Kun ji komai daga bakin shugabanninmu daga kwamitocin Majalisa. Sun wakilce ni kuma sun bayyana abinda ke cikin zuciyata. Ina kuma matukar godiya ga kafafen yada labarai bisa kokarinku na isar da sakonmu ga jama’a. Muna godiya da hadin kai da sadaukarwarku,” ya kara da cewa.

 

Shugaban NAHCON ya jinjina wa goyon bayan da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima suka baiwa hukumar, yana mai cewa irin wannan goyon baya ne ya taimaka wajen nasarar gudanar da aikin Hajjin bana.

 

“Muna godiya matuka ga Gwamnatin Tarayya. Shugaba Tinubu ya bamu cikakken goyon baya. Mataimakin Shugaba Shettima wanda mukewa aiki a ofishinsa, yana bin diddigin abubuwan da muke yi yana tambaya yau me ke faruwa, gobe me za ku yi. Wannan kulawa tasa muka yi aiki kamar iyali daya, muna da hadin kai da girmama juna,” in ji shi.

 

Yayin da ake shirin Hajjin shekarar 2026, Farfesa Saleh ya tabbatar da cewa NAHCON ta koyi darussa da dama daga aikin bana, kuma tana shirye fiye da da.

 

“InshaAllah, da irin kwarewar da muka samu da darussan da muka koya a bana, mun shirya sosai don gudanar da aikin Hajjin shekara mai zuwa. Muna rokon Allah Madaukakin Sarki Ya sanya Hajjin 2026 ya fi na bana nasara da albarka,” ya kammala.

Farfesa Abdullahi Saleh Hajin 2026 Shugaban NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Ta Kara Karfafa Shirye-shiryen Hajj 2026, Ta Nemi Kare Duk Wani Korafi a Madina

November 27, 2025

Bincike Ya Nuna Yadda Ake Kirkirar Labaran Karya Don A Bata Sunan Shugaban NAHCON

November 25, 2025

Shugaban NAHCON Ya Kaddamar da Tawagar Nusuk Masar ta Hajjin 2026

November 15, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Boosts Preparations for 2026 Hajj, Targets Zero Complaints in Madina

By adminNovember 27, 20250

By Shafii Sani Mohammed The National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has intensified its preparations…

NAHCON Ta Kara Karfafa Shirye-shiryen Hajj 2026, Ta Nemi Kare Duk Wani Korafi a Madina

November 27, 2025

Bincike Ya Nuna Yadda Ake Kirkirar Labaran Karya Don A Bata Sunan Shugaban NAHCON

November 25, 2025

Kwara Announces Final Deadline for 2026 Hajj Payment

November 25, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Boosts Preparations for 2026 Hajj, Targets Zero Complaints in Madina

November 27, 2025

NAHCON Ta Kara Karfafa Shirye-shiryen Hajj 2026, Ta Nemi Kare Duk Wani Korafi a Madina

November 27, 2025

Bincike Ya Nuna Yadda Ake Kirkirar Labaran Karya Don A Bata Sunan Shugaban NAHCON

November 25, 2025

Kwara Announces Final Deadline for 2026 Hajj Payment

November 25, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.