Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Approves Two 23kg Checked Bags for 2026 Hajj Pilgrims

    January 1, 2026

    NAHCON Begins Preparations for 2026 Hajj Medical Operations

    December 30, 2025

    No Contract Rollover: NAHCON Sets Record Straight on 2026 Hajj Procurement

    December 18, 2025

    The Penumbra of Influence: How Mercenary Journalism Built False Narratives Around NAHCON By Ahmad Mu’azu

    December 16, 2025

    NAHCON Opens Application Portal for 2026 National Medical Team

    December 12, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

    January 13, 2026

    Integrity, Discipline and Tireless Communication: Kano Pilgrims Board Shines Under Dedicated Leadership

    January 13, 2026

    NAHCON At 20: The Imperative of Repositioning Nigeria’s Hajj and Umrah Sector – Ibrahim Ishaq Jae

    January 12, 2026

    2026 Hajj Crisis: NAHCON, GACA Set to Clash Over Pilgrims’ Airlift

    January 11, 2026

    Man of the year: Professor Abdullahi Saleh, the game Changer – By Sagir Huguma

    January 3, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji
Hausa

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

adminBy adminJuly 11, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20250710 231118

Shugaban Hukumar JAlhazai ta Najeriya (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ya bayyana godiya ta musamman ga Allah Madaukakin Sarki bisa nasarar gudanar da aikin Hajjin 2025, yana mai cewa nasarar ta samo asali ne daga albarkar Allah da hadin kan dukkan masu ruwa da tsaki.

KARANTA LABARI MAKAMANCIN WANNAN: Gwamnatin Tarayya Ta Yabawa Shugaban NAHCON Bisa Kokarin Inganta Jin Dadin Alhazai- Daga Nura Ahmad Dakata

Farfesa Saleh ya bayyana haka ne yayin da yake zantawa da manema labarai a Kano, jim kadan bayan dawowarsa daga kasa mai tsarki inda aka kammala aikin Hajjin bana.

 

A cewarsa, nasarar da aka samu ba tasa kadai bace, ko ta hukumar NAHCON, sai dai wata baiwa ce daga Allah wanda Ya sa aikin ya tafi lafiya kuma cikin nasara.

 

“Nasararmu a wannan shekarar ta Hajji ta samu ne da yardar Allah. Ba tawa bace, ba kuma ta hukumar NAHCON kadai ba Allah ne Ya albarkaci wannan aiki, Ya shiryar da mu duka cikin hanya madaidaiciya,” in ji shi.

 

Ya yaba da hadin kai da halin kirki da alhazan Najeriya suka nuna, tare da jinjinawa gudunmuwar da sauran bangarori suka bayar, ciki har da kwamitocin Majalisar Dattawa da ta Wakilai masu kula da harkokin Hajji.

 

“Kun ji komai daga bakin shugabanninmu daga kwamitocin Majalisa. Sun wakilce ni kuma sun bayyana abinda ke cikin zuciyata. Ina kuma matukar godiya ga kafafen yada labarai bisa kokarinku na isar da sakonmu ga jama’a. Muna godiya da hadin kai da sadaukarwarku,” ya kara da cewa.

 

Shugaban NAHCON ya jinjina wa goyon bayan da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima suka baiwa hukumar, yana mai cewa irin wannan goyon baya ne ya taimaka wajen nasarar gudanar da aikin Hajjin bana.

 

“Muna godiya matuka ga Gwamnatin Tarayya. Shugaba Tinubu ya bamu cikakken goyon baya. Mataimakin Shugaba Shettima wanda mukewa aiki a ofishinsa, yana bin diddigin abubuwan da muke yi yana tambaya yau me ke faruwa, gobe me za ku yi. Wannan kulawa tasa muka yi aiki kamar iyali daya, muna da hadin kai da girmama juna,” in ji shi.

 

Yayin da ake shirin Hajjin shekarar 2026, Farfesa Saleh ya tabbatar da cewa NAHCON ta koyi darussa da dama daga aikin bana, kuma tana shirye fiye da da.

 

“InshaAllah, da irin kwarewar da muka samu da darussan da muka koya a bana, mun shirya sosai don gudanar da aikin Hajjin shekara mai zuwa. Muna rokon Allah Madaukakin Sarki Ya sanya Hajjin 2026 ya fi na bana nasara da albarka,” ya kammala.

Farfesa Abdullahi Saleh Hajin 2026 Shugaban NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026

Rikicin Jigilar Alhazan 2026: Zargin Makircin Cikin Gida A NAHCON Na Barazana Ga Yarjejeniyar Sufurin Jirage Tsakanin Najeriya Da Saudia

January 12, 2026

Hajjin 2026: Jihar Gombe Ta Fara Gwajin Lafiya na Tilas ga Maniyyatan – Daga Abdulkadir Aliyu Shehu

January 12, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
SPWA

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

By adminJanuary 14, 20260

The Lagos State Government has commenced medical screening for all intending pilgrims performing the 2026…

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

January 14, 2026

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.