Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    975 Kwara Pilgrims Airlifted for 2025 Hajj

    May 15, 2025

    First Hajj Pilgrims Arrive by Sea at Jeddah Islamic Port

    May 15, 2025

    Nigerian Pilgrims Begin Second Phase of 2025 Hajj Journey – By Aminu Kabir Muhammad

    May 14, 2025

    Niger State’s First Batch of Pilgrims Set for Airlift to Saudi Arabia

    April 30, 2025

    Jigawa Governor Appoints Emir of Kazaure as Amirul Hajj for 2025

    April 29, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

    May 22, 2025

    NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

    May 20, 2025

    NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

    May 19, 2025

    NAHCON Chairman Applauds Madinah Operations Team, Hails Stakeholder Collaboration

    May 18, 2025

    NAHCON Ensures Quality Feeding for Over 17,000 Nigerian Pilgrims in Madinah – By Ahmad Mu’azu

    May 16, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025

    What Do the Enemies of NAHCON Chairman Really Want? 

    May 3, 2025

    Who Will Now Thank the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 29, 2025

    Hajj Commission, Professor Abdallahi Saleh, VP Shettima and the Daily Nigerian Report – By Uncle Anas Dukura

    April 18, 2025

    Who Is After the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 9, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Shugaban NAHCON ya ce babu wata baraka a hukumar
Hausa

Shugaban NAHCON ya ce babu wata baraka a hukumar

adminBy adminApril 8, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20250304 212655
A martanin da shugaban ya mayar, ya ce labarin an yi shi ne domin a kawo rudani da kuma bata masa suna a matsayinsa na malamin addinin musulunci kuma kwararren mai gudanarwa.
Ya ce babban aikin da ya rataya a wuyan masu ruwa da tsaki shi ne su hada kai domin ganin hukumar ta samu nasara. Ya ce, “NAHCON tana da mambobin hukumar guda 19, hudu daga cikinsu na dindindin ne kuma su ke da alhakin gudanar da ayyukan yau da kullum na hukumar, hudun su ne shugabanni da kwamishinonin PPMF, na ayyuka da bincike, sauran 15 kuma na wucin gadi ne masu ba da shawara.
KARANTA MAKAMANCIN LABARIN: Shugaban NAHCON Ya Sake Jaddada Aniyarsa Na Karfafa Alakar Aiki Da Kungiyar AHUON
“Ba su da alhakin kula da yadda ake gudanar da ayyukan ofis ko kuma yadda ake gudanar da ayyukan yau da kullun, a matsayinsu na ‘yan kwamitin ana bukatar su gudanar da taro a duk wata kwata-kwata don duba ayyukan da Hukumar ta dauka a wannan lokacin da kuma yanke hukunci da dai sauransu.
“Mambobin hukumar gudanarwar kuma suna kafa wani bangare na kwamitoci bisa sana’o’insu kamar kwamitin kafa da ke kula da kara wa ma’aikata karin girma da sauran al’amura, kwamitocin kudi da na gama-gari wadanda suke da mambobin da ke wakiltar bangaren kudi a matsayin mambobi.
“Wasu kwamitocin suna aiki ne kamar kwamitin binciken jiragen sama wanda ke zabar masu jigilar jiragen sama, kwamitin lafiya, kwamitin tsaro na tsakiya wanda duk suna gudanar da ayyukansu lokaci-lokaci kuma suna da haɗin gwiwar membobin hukumar da ma’aikata a cikinsu.”
Abdullahi Sale ya kara da cewa a kan saye-saye,  akwai hukumar tarraya da ke daukar hukunci kan saye-saye da sauran batutuwan da suka shafi kudi sama da matakin shugaban kasa. Ya kara da cewa, “Hukumar ta kunshi mambobin kwamitin dindindin guda uku da kuma shugaba kamar yadda gwamnati ta bukata, batun saye-saye ba ya cikin ayyukan hukumar.
“Duk da haka, suna da hannu wajen tsara kasafin kudin hukumar. Amma ofisoshin yau da kullun da ke gudanar da harkokin saye da sayarwa a cikin iyakokin amincewar shugaban kasa ba sa shiga cikin hukumar.”
A cewarsa, ana zabar mambobin hukumar ne ta hanyar karba-karba domin shiga tawagar tafiyar a ayyukan da ake yi a kasashen ketare wadanda ma’aikata ke yi.
Ya ci gaba da cewa, “Akan batun ziyarar aikin hajji, ya kasance al’adar hukumar  ce ake zabar ‘yan kwamitin da za su shiga tawagar da zasu je aiki a saudia wanda ma’aikata ne ke gudanar da ayyukansu, ana hada mambobin ne bisa tsarin karba-karba.
“Ma’aikatan sun kasance mafi yawan tawagar saboda su ne ’yan tawagar da ke gudanar da ayyukan yayin da mambobin kwamitin ke wakilta a cikin tawagar a matsayin bangaren yanke shawara. “A wannan tafiya ta farko kafin aikin hajji, ‘yan kwamitin da ke wakiltar arewa maso gabas da kudu maso gabas na cikin tawagar kuma suna cikin wadanda suka tattauna kan zabar ma’aikata, suna daga cikin wadanda suka ziyarci ma’aikatu da dama a saudia.
“An cimma fitar da kudin aikin Hajji ne bayan tattaunawa da kuma gabatar da kwamitoci da dama, kuma mambobin kwamitin na cikin wasu kwamitocin.

Hajj 2025 NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

By adminMay 22, 20250

With the Tashriq days fast approaching, the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has stepped…

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.