Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    975 Kwara Pilgrims Airlifted for 2025 Hajj

    May 15, 2025

    First Hajj Pilgrims Arrive by Sea at Jeddah Islamic Port

    May 15, 2025

    Nigerian Pilgrims Begin Second Phase of 2025 Hajj Journey – By Aminu Kabir Muhammad

    May 14, 2025

    Niger State’s First Batch of Pilgrims Set for Airlift to Saudi Arabia

    April 30, 2025

    Jigawa Governor Appoints Emir of Kazaure as Amirul Hajj for 2025

    April 29, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

    May 22, 2025

    NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

    May 20, 2025

    NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

    May 19, 2025

    NAHCON Chairman Applauds Madinah Operations Team, Hails Stakeholder Collaboration

    May 18, 2025

    NAHCON Ensures Quality Feeding for Over 17,000 Nigerian Pilgrims in Madinah – By Ahmad Mu’azu

    May 16, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025

    What Do the Enemies of NAHCON Chairman Really Want? 

    May 3, 2025

    Who Will Now Thank the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 29, 2025

    Hajj Commission, Professor Abdallahi Saleh, VP Shettima and the Daily Nigerian Report – By Uncle Anas Dukura

    April 18, 2025

    Who Is After the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 9, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Shugaban NAHCON Ya Sake Jaddada Aniyar Dorewa Kan Daukar Nauyin Gudanar Da Aikin Haji
Hausa

Shugaban NAHCON Ya Sake Jaddada Aniyar Dorewa Kan Daukar Nauyin Gudanar Da Aikin Haji

adminBy adminApril 30, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20250430 155909
Shugaban Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ya jaddada kudirin hukumar na gina wani tsari mai juriya da hada-hadar kudi na ayyukan Hajji a Najeriya.
Shugaban NAHCON ya ce babu wata baraka a hukumar
Da yake jawabi a wajen taron masu ruwa da tsaki na harkar Hajji da Umrah na Najeriya karo na biyu da aka gudanar a otal din Nicon Luxury Abuja, Farfesa Usman ya bayyana taron a matsayin wani muhimmin dandali na tattaunawa da hadin gwiwa tsakanin masu ruwa da tsaki a harkar Hajji. Taron ya nuna bayyanarsa ta farko a irinsa tun bayan hawansa mulki.
Taron mai taken “Dorewar Kudaden Aikin Hajji: Samar da ci gaba ga Alhazai da Ma’aikata na Najeriya”, taron ya hada masu ruwa da tsaki daga gwamnati, cibiyoyin addini, cibiyoyin kudi, masu kamfanonin jirgin yawo, da kungiyoyin farar hula.
Farfesa Usman ya yabawa Cibiyar bayar da horo kan ayukan Hajji ta Najeriya (HIN) da ta shirya taron tare da jinjinawa bankin Jaiz Plc da sauran cibiyoyin hada-hadar kudi da suka dauki nauyin shirin.
Ya kuma jaddada bukatar samar da tsarin kudi mai dorewa bisa la’akari da hauhawar farashin aikin Hajji saboda rashin canjin kudaden kasashen waje da kuma sauya salon tafiyar da harkokin mulki.
Da yake karin haske kan babbar nasarar da aka samu, Shugaban Hukumar NAHCON ya sanar da shigar da sabbin bankunan hadin gwiwa guda uku – Alternative Bank, Bankin TAJ, da Bankin Lotus – cikin shirin Adashin gata mai dogon zango na Hajj Savings Scheme
A yayin Taron, tsohon mataimakin shugaban bankin raya Musulunci, Dr. Mansur Muhtar,ya gabatar da jawabi , dan kuma gudanar da zaman tattaunawa karkashin jagorancin kwararrun da suka hada da Bashir M. Bugaje, Dr. Muhammad Ahmad, da Farfesa Wasiu O. Gadaeen.
Farfesa Usman ya tabbatar wa masu ruwa da tsakin shirin NAHCON na shirin gudanar da aikin Hajjin 2025, inda ya bayyana cewa an baiwa wasu kamfanonin jiragen sama hudu lasisin jigilar maniyyata sama da 40,000, baya ga fiye da 14,000 da ake sa ran za su bi kamfanonin jirgin yawo
An shirya tashin farko alhazai a ranar 9 ga Mayu, 2025.
Ya bayyana matukar godiya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima bisa goyon bayan da suka ba su, musamman wajen janye batun bayar da guzuri ta ATM  shawarar da ta kawo sauki ga mahajjata da masu gudanar da aikin.
Shugaban Hukumar NAHCON ya kuma mika godiyarsa ga Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar bisa jagorancinsa da goyon bayansa, sannan ya nuna godiya bisa sadaukarwar da mambobin Hukumar da ma’aikata da kuma shugabannin hukumomin jin dadin Alhazai na Jihohi suka yi.
Farfesa Usman ya kammala jawabinsa da alkawarin jagorantar NAHCON bisa gaskiya, sadaukarwa, da tsoron Allah.

Aikin Haji Ja'iz Shugaban NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Na Tabbatar da Ciyar da Maniyyatan Najeriya Sama da 17,000 Ingantaccen abinci a Madinah – Daga Ahmad Muazu

May 16, 2025

Hukumar NAHCON Ta Samar Da Manhajar Da Za Ta Taimakawa Alhazai A Ƙasar Saudiyya

May 14, 2025

Alhazai Ƴan Najeriya Sun Fara Mataki Na Biyu Na Ibadar Hajji Ta 2025

May 14, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

By adminMay 22, 20250

With the Tashriq days fast approaching, the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has stepped…

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.