Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    975 Kwara Pilgrims Airlifted for 2025 Hajj

    May 15, 2025

    First Hajj Pilgrims Arrive by Sea at Jeddah Islamic Port

    May 15, 2025

    Nigerian Pilgrims Begin Second Phase of 2025 Hajj Journey – By Aminu Kabir Muhammad

    May 14, 2025

    Niger State’s First Batch of Pilgrims Set for Airlift to Saudi Arabia

    April 30, 2025

    Jigawa Governor Appoints Emir of Kazaure as Amirul Hajj for 2025

    April 29, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

    May 22, 2025

    NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

    May 20, 2025

    NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

    May 19, 2025

    NAHCON Chairman Applauds Madinah Operations Team, Hails Stakeholder Collaboration

    May 18, 2025

    NAHCON Ensures Quality Feeding for Over 17,000 Nigerian Pilgrims in Madinah – By Ahmad Mu’azu

    May 16, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025

    What Do the Enemies of NAHCON Chairman Really Want? 

    May 3, 2025

    Who Will Now Thank the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 29, 2025

    Hajj Commission, Professor Abdallahi Saleh, VP Shettima and the Daily Nigerian Report – By Uncle Anas Dukura

    April 18, 2025

    Who Is After the NAHCON Chairman? By Assalafy Yola

    April 9, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Domin Kare Mutunci Da Martarbar Shugaban NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Usman
Hausa

Domin Kare Mutunci Da Martarbar Shugaban NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Usman

adminBy adminApril 11, 2025Updated:April 11, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
FB IMG 1739398212000
A ‘yan kwanakin nan ne dai wasu ’yan tsirarun mutane da ake ganin sun fi son biyan bukatun  kansu fiye da na amfanin gama-gari  maniyyatan Nijeriya (NAHCON) sun yi ta zarge-zarge a kan Shugaban Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON).
Karanta Labari Makamancin Wannan: Yadda Farfesa Abdullahi Sale Ya Kawo Sauyi A Harkokin Aikin Hajjin Najeriya – Daga Nura Ahmad Dakata
Amma muna tambayar me ya sa duk wannan ƙiyayya?  Shin shugaban Hukumar ya karya dokar da ta kafa hukumar NAHCON? Shin an same shi da wani laifin cin hanci da rashawa?
Amsar tambayoyin biyu ita ce a’a. Wadannan zarge-zargen ba komai ba ne illa maras tushe, barna, da kuma kokarin yunƙurin yaudarar hankalin jama’a.
A cikin wata sanarwa da kodinetan kungiyar Kwararrun ‘yan jaridu masu tallafawa alhazai ta Najeriya Nura Ahmad Dakata ya sanya hannu, ya ce, Farfesa Abdullahi Saleh Usman ya nuna a sarari na yin gyare-gyare, tabbatar da gaskiya da kuma inganta ayyukan Hajji a Najeriya baki daya.
Jagorancinsa ya kawo kwarewa da hankali ga tsarin da, a baya ya lalace ta hanyar rashin aiki da bukatun son kai.
Mu fayyace: Aikin Hajji ibada ce ta addni ba sana’ar kasuwanci ba.
Hukumar da ke karkashin jagorancin Farfesa Usman tana aiki tukuru don tabbatar da ganin ta tsarkake aikinta.
Sai dai kuma abin takaicin shi ne, akwai wasu a ciki da wajen tsarin da suka fi son mayar da aikin Hajji tamkar wata riba ta masu kallon duk wani gyara a matsayin barazana ga bangarensu.
Zasu iya kokarin yin yaki na batanci da karya, amma ba za su yi nasara ba, insha Allahu. Gaskiya za ta tsaya tsayin daka, komai yawan karairayi.
Maimakon tallafawa kokari don inganta aikin Hajji, ya zama mai araha, da kuma samun lada ga mahajjatan Nijeriya, waɗannan “marasa kishin addininsu” sun zaɓi hanyar yin zagon ƙasa.
Amma al’ummar Musulmin Najeriya ba makafi ba ne. Irin gagarumin goyon bayan da ake baiwa shugaban na yanzu daga masu ruwa da tsaki na gaskiya ya nuna kwarjininsa da hangen nesansa.
Muna kira ga al’umma musamman wadanda suka damu da makomar ayyukan Hajji a Najeriya da su yi watsi da hayaniyarsu, su kuma yi watsi da suruntun karyarsu.
Makiya ci gaba na iya kara kururuwa, amma ba za ta je ko’ina ba.
Ba me ce Farfesa Abdullahi Saleh Usman ba ya laifi ba, amma mai gaskiya ne, da hankali, kuma mai bin ka’idojin adalci da rikon amana ne.

Irin shugabancin da NAHCON ke bukata kenan a yanzu fiye da kowane lokaci.

2025 Hajj Farfesa Abdullahi Sale Usman NAHCON Nura Ahmad Dakata
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

NAHCON Na Tabbatar da Ciyar da Maniyyatan Najeriya Sama da 17,000 Ingantaccen abinci a Madinah – Daga Ahmad Muazu

May 16, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

By adminMay 22, 20250

With the Tashriq days fast approaching, the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has stepped…

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Intensifies Efforts in Makkah to Fast-Track Nusuk Card Distribution for Nigerian Pilgrims

May 22, 2025

NAHCON Chairman Tasks Media Team on Fair, Responsible Coverage of 2025 Hajj

May 20, 2025

NAHCON Steps Up Oversight of Tour Operators’ Catering Ahead of 2025 Hajj

May 19, 2025

Governor Inuwa Yahaya Bids Farewell to First Batch of Gombe Pilgrims for 2025 Hajj – By Abdulkadir Aliyu Shehu

May 19, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.