Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

    February 27, 2026

    NAHCON Signs 2026 Hajj Airlift Agreement, Emphasizes Compliance and Efficiency

    February 25, 2026

    No Additional Slots for 2026 Hajj, Says NAHCON as Visa Issuance Nears

    February 24, 2026

    NAHCON Unveils Reforms, Clarifies Quota Adjustment Ahead of 2026 Hajj – By Abdulbasit Abba

    February 23, 2026

    NAHCON Raises Alarm Over Fake Facebook Account Impersonating Chairman

    February 22, 2026
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

    February 11, 2026

    NAHCON Reconciliation Viewed as Positive Step for Hajj Administration – By Muhammad Sulaiman Gama

    February 2, 2026

    NAHCON Board’s Vote of No Confidence: A Mask for Self-Interest.

    February 1, 2026

    Nigeria Hajj Industry: When Would Pilgrims’ Interest Supercede Personal Interest of Handlers and Stakeholders

    January 31, 2026

    Who Is Afraid of Pakistan? By Faruku Umar

    January 31, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Rahoton Taron NAHCON Da Hukumomin Jin Dadin Alhazai Na Jihohi
Hausa

Rahoton Taron NAHCON Da Hukumomin Jin Dadin Alhazai Na Jihohi

adminBy adminSeptember 27, 2024No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20240923 WA0019
IMG 20240923 WA0019

A yayin da ake shirye-shiryen ci gaban aikin Hajjin 2025, Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON) ta kira wani muhimmin taro da Sakatarorin Zartarwa Hukumomin kula da Jin Dadin Alhazai na jahohi a ranar Litinin 23 ga Satumba, 2024, taron yana da mahimmanci kan yadda aka sa ran aikin haji mai zuwa

A sanarawar da mataimakiyar Daraktar harkokin hulda da jama’a ta hukumar, Fatima Sanda Usara ta sanyayawa hannu, tace a yayin fara taron, kwamishinan ayyuka na NAHCON, Prince Anofi Olanrewaju Elegushi, Kwamishinan, yana ba da jawabi game da abubuwan da suka faru kwanan nan daga Masarautar Saudiyya, musamman daga ma’aikatar Hajji da Umrah (MoHU).

Wani mahimmin batu daga tattaunawar da aka yi ta na’ura tare da Ma’aikatar kula da aikin Haji da Umrah ta Saudia, shi ne sabuwar sanarwar dake nuni da cewa daga yanzu Kamfanin  Mu’assasa karkashin kulawar ma’aikatar kula da aikin Haji da Umrah, shi ne zai rinka aikin ciyar da abinci da kuma masaukin mahajjata a Makkah da Madina, kamar yadda ake yi a yanzu Masha’ir.

Za a aiwatar da wannan manufa, wacce ta shafi dukkan kasashen da ke halartar aikin Hajji daga aikin hajjin 2025.

Abin lura ne cewa ma’aikatar kula da aikin Haji da Umrah ta gabatar da aniyarta na gudanar da aikin ciyarwa a Masha’ir tun a shekarar 2022, wanda daga baya aka fara aiwatarwa a wannan shekarar. Yarima Elegushi ya nanata kudurin NAHCON na daidaitawa da Ma’aikatar aikin Hajjin Saudiyya kalanda tare da jaddada bukatar hadin kai tsakanin dukkan masu ruwa da tsaki.

Ya yabawa Sakatarorin zartaswa na hukumomin alhazai na  jahohi saboda yadda suka himmatu wajen sanar da mafi karancin kudin Aikin Hajji, ya ba su kwarin gwiwar ci gaba da wannan kokari. Bugu da ƙari, Kwamishinan ya bukaci Sakatarorin da su  takardunsu game da adadin kujerun da aka basu da lasisin aikin Hajji na 2025.

Ya kuma shawarce su da su nemi ayi gyare-gyare a cikin adadin da aka basu kamar yadda ya cancanta. Bugu da ƙari kuma, Prince Elegushi ya bayar Karin bayani kan dawo da kudaden da ake jira na aikin Hajjin 2024, wanda har yanzu ake dakon hukunci daga hukumomin Saudiyya.

A jawabinsa,shugaban kungiyar Sakatarorin Alhazai na jahohi,  Malam Idris Almakura da Babban Sakataren Hukumar Alhazai ta Jihar Nasarawa, sun yabawa Hukumar NAHCON bisa  kokarin da ta yi. kuma suka bukaci Hukumar da ta ci gaba da aiki.

Malam Almakura ya bayyana cewa mambobin sun yi taron gaggawa a hukumar alhazai ta Abuja a daren jiya Sakataren hukumar alhazai na Abuja, Malam Abubakar Evuti ne ya karanta jawabin bayan taro ne ya karanta . A cikin sanarwar, Kungiyar ta yi kira ga NAHCON da ta magance matsalar wasu batutuwan da suka shafi membobin da suka hada da Tsarin Tattalin Arziki, manufa dangane da tagawar Likitoci ta Kasa, da al’amuran da suka shafi mayar da alhazai da sauransu.

A karshen taron, Kwamishinan  Kudi na NAHCON, Alhaji Aliu Abdulrazaq wanda ke rike da shugabancin, ya tabbatar musu da cewa Hukumar za ta magance korafe-korafensu bayan kafa kwamitin da ya kunshi membobin bangarorin biyu. Wannan taro ya nemi taron zartarwa tare da Kwamishinonin domin tattauna wasu muhimman batutuwa. 

Hajj 2025 Hukumomi alhazai na Jahohi NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Signs 2026 Hajj Airlift Agreement, Emphasizes Compliance and Efficiency

February 25, 2026

NAHCON Ta Fayyace Batun Kujerun Hajjin 2026 da Ka’idojin Lafiya

February 24, 2026

No Additional Slots for 2026 Hajj, Says NAHCON as Visa Issuance Nears

February 24, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

By adminFebruary 27, 20260

By Suwaiba Ahmad The Chairman/CEO of the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON), Ambassador Ismail…

Jigawa Pilgrims Board Seeks Smooth Immigration Process for 2026 Hajj

February 26, 2026

2026 Hajj: First Batch of Kano Pilgrims to Depart May 13

February 25, 2026

Hajj 2026: Sokoto Media Committee Urged to Ensure Smooth Information Flow

February 25, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

February 27, 2026

Jigawa Pilgrims Board Seeks Smooth Immigration Process for 2026 Hajj

February 26, 2026

2026 Hajj: First Batch of Kano Pilgrims to Depart May 13

February 25, 2026

Hajj 2026: Sokoto Media Committee Urged to Ensure Smooth Information Flow

February 25, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.