Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

    February 27, 2026

    NAHCON Signs 2026 Hajj Airlift Agreement, Emphasizes Compliance and Efficiency

    February 25, 2026

    No Additional Slots for 2026 Hajj, Says NAHCON as Visa Issuance Nears

    February 24, 2026

    NAHCON Unveils Reforms, Clarifies Quota Adjustment Ahead of 2026 Hajj – By Abdulbasit Abba

    February 23, 2026

    NAHCON Raises Alarm Over Fake Facebook Account Impersonating Chairman

    February 22, 2026
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

    February 11, 2026

    NAHCON Reconciliation Viewed as Positive Step for Hajj Administration – By Muhammad Sulaiman Gama

    February 2, 2026

    NAHCON Board’s Vote of No Confidence: A Mask for Self-Interest.

    February 1, 2026

    Nigeria Hajj Industry: When Would Pilgrims’ Interest Supercede Personal Interest of Handlers and Stakeholders

    January 31, 2026

    Who Is Afraid of Pakistan? By Faruku Umar

    January 31, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » NAHCON Ta Kaddamar Da Kwamitin Da Zai Sake Yin Duba Kan Tsarin Ayyukan Tawagar Jami’an Lafiya Na Kasa A Hajin 2025
Hausa

NAHCON Ta Kaddamar Da Kwamitin Da Zai Sake Yin Duba Kan Tsarin Ayyukan Tawagar Jami’an Lafiya Na Kasa A Hajin 2025

adminBy adminDecember 19, 2024Updated:December 21, 2024No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20241219 WA0008

Da yake kaddamar da kwamitin, Kwamishinan Sashen Tsare-tsaren bincike, kididdiga, bayani, da ayyukan dakin karatu (PRSILS) na NAHCON kuma Shugaban Kwamitin Kula da Lafiya na Kasa, Farfesa Abubakar Yagawal, ya bayyana kwarin gwiwarsa kan kwarewar wakilan kwamitin wajen aiwatar da aikin da aka dora musu. Ya tunatar da su cewa an zabe su ne bisa cancanta domin duk sakamakon da za a samu zai zama don amfanin Alhazan Najeriya.  

 

 

Kwamitin ya kunshi kwararrun likitoci, masu tsara manufofi, da sauran masu ruwa da tsaki don tattaunawa kan dabarun kiwon lafiya na shekara mai zuwa.

 

 

 

A jawabinsa na bude taron, Shugaban Kwamitin, Dokta Saidu Ahmad Dumbulwa, ya sake tabbatar da jajircewar dukkan wakilan kwamitin wajen dacewa da aiwatar da sabbin ka’idojin yadda ya kamata. Ya jaddada cewa sabunta ka’idoji na shekara-shekara ne, kuma ya tabbatar da cewa kwamitin ya shirya tsaf don fuskantar sabbin nauye-nauyen da aka daura masa

 

 

 

“Na yi maraba da ku baki daya, kuma na taya ku murna bisa kasancewa cikin wannan muhimmin aiki. Inshallah, ina da yakinin cewa za ku bayar da gudunmuwa wajen nasararmu. Allah ya taimake mu a duk kokarinmu,” in ji shi.

 

 

 

Dokta Dumbulwa ya nuna godiyarsa ga Kwamishinan tsare-tsaren bisa kaddamar da kwamitin, tare da yaba muhimmiyar rawar da kwararrun likitoci da masu ruwa da tsaki suka taka wajen cimma nasarori a baya. Ya jaddada muhimmancin hadin kai da aiki tare wajen magance batutuwan da aka sanya a gaba, wanda ya hada da:

 

– Duba ka’idojin 2025 da inganta dabarun aiwatarwa.

 

– Yin hasashen da kimanta kudin magunguna da kayan amfani, a gida da wajen kasa.

 

– Daidaita alawus-alawus na likitoci da ma’aunin da duniya ke kai

 

– Yadawa tare da tabbatar da bin sabbin manufofin kiwon lafiya na Saudiyya.

 

– Kafa ingantattun ayyukan gaggawa na lafiya a sansanonin Alhazai tare da goyon bayan Ma’aikatar Lafiya ta Tarayya.

 

– Horas da ma’aikatan lafiya da wadanda aka tantance don ingantaccen aikin hajji.

 

– Inganta hadin kai tsakanin hukumomin tarayya da jihohi karkashin jagoranci guda.

 

 

Kwamitin kuma zai mayar da hankali kan kula da batun lafiyar zuciya da sauran batutuwan lafiya tare da tabbatar da bin manufofin Ma’aikatar Lafiya ta Tarayya.

 

 

 

“Ba wannan ne karon farko da muke daukar irin wannan nauyi ba. A bara, mun fuskanci irin wadannan kalubale kuma mun samu gagarumar nasara ta hanyar hadin kai da kwarewa. Ina da yakinin cewa za mu iya maimaita wadannan nasarori, ko ma mu wuce su,” a cewarsa.

 

 

 

Shugaban Kwamitin ya yi alkawarin samar da dandali don tattaunawa mai ma’ana da cimma sakamako mai amfani. Wakilan kwamitin sun nuna fata mai kyau kan aikin nasu, tare da tabbatar da cewa za a tsara manufofin lafiya da kuma tabbatar da aiwatar da ka’idojin lafiya na 2025 cikin lokaci don Aikin Hajjin 2025.

 

 

.

Hajj 2025 Kwamitin lafya NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Signs 2026 Hajj Airlift Agreement, Emphasizes Compliance and Efficiency

February 25, 2026

NAHCON Ta Fayyace Batun Kujerun Hajjin 2026 da Ka’idojin Lafiya

February 24, 2026

No Additional Slots for 2026 Hajj, Says NAHCON as Visa Issuance Nears

February 24, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

By adminFebruary 27, 20260

By Suwaiba Ahmad The Chairman/CEO of the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON), Ambassador Ismail…

Jigawa Pilgrims Board Seeks Smooth Immigration Process for 2026 Hajj

February 26, 2026

2026 Hajj: First Batch of Kano Pilgrims to Depart May 13

February 25, 2026

Hajj 2026: Sokoto Media Committee Urged to Ensure Smooth Information Flow

February 25, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

February 27, 2026

Jigawa Pilgrims Board Seeks Smooth Immigration Process for 2026 Hajj

February 26, 2026

2026 Hajj: First Batch of Kano Pilgrims to Depart May 13

February 25, 2026

Hajj 2026: Sokoto Media Committee Urged to Ensure Smooth Information Flow

February 25, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.