Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Approves Two 23kg Checked Bags for 2026 Hajj Pilgrims

    January 1, 2026

    NAHCON Begins Preparations for 2026 Hajj Medical Operations

    December 30, 2025

    No Contract Rollover: NAHCON Sets Record Straight on 2026 Hajj Procurement

    December 18, 2025

    The Penumbra of Influence: How Mercenary Journalism Built False Narratives Around NAHCON By Ahmad Mu’azu

    December 16, 2025

    NAHCON Opens Application Portal for 2026 National Medical Team

    December 12, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

    January 13, 2026

    Integrity, Discipline and Tireless Communication: Kano Pilgrims Board Shines Under Dedicated Leadership

    January 13, 2026

    NAHCON At 20: The Imperative of Repositioning Nigeria’s Hajj and Umrah Sector – Ibrahim Ishaq Jae

    January 12, 2026

    2026 Hajj Crisis: NAHCON, GACA Set to Clash Over Pilgrims’ Airlift

    January 11, 2026

    Man of the year: Professor Abdullahi Saleh, the game Changer – By Sagir Huguma

    January 3, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Yadda Farfesa Abdullahi Sale Ya Kawo Sauyi A Harkokin Aikin Hajjin Najeriya – Daga Nura Ahmad Dakata
Hausa

Yadda Farfesa Abdullahi Sale Ya Kawo Sauyi A Harkokin Aikin Hajjin Najeriya – Daga Nura Ahmad Dakata

adminBy adminDecember 26, 2024Updated:December 26, 2024No Comments4 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
Farfesa Abdullahi Sale
Farfesa Abdullahi Sale

A wani gagarumin yunkurin kawo sauyi, harkar aikin Hajji na fuskantar  sauye-sauye a karkashin jagorancin Farfesa Abdullahi Sale Usman, shugaban hukumar alhazai ta kasa (NAHCON).

 

A cikin kankanin lokaci da aka nada Farfesa Usman, ya kafa sabon ma’auni na kirkire-kirkire, inganta aiki, da rikon amana a tafiyar da ayyukan Hajji da Umrah a Najeriya.

 

Sake Tsara Ayyuka:

Daya daga cikin manyan gyare-gyaren da Farfesa Usman ya bullo da shi, shi ne  tantance maniyyata aikin Hajji ta amfani da na’ura. Mahajjata yanzu za su iya yin rajista ba tare da wata matsala ba ta hanyar da aka samar na yanar gizo, tare da rage cikas da tabbatar da gaskiya.

 

Haka nan,  tsarin yana nuna hakikanin matsayin biyan kudin da maniyyaci da neman biza, da shirye-shiryen tafiya, yana ƙarfafa mahajjata da mahimman bayanai kamar a tafin hannunsu.

 

Matakan Rage Farashi:

Bisa la’akari da nauyin kuɗi da ke kan masu zuwa aikin hajji, Farfesa Usman ya ba da fifiko kan  tattaunawa da kamfanonin jiragen sama da masu yi wa alhazai hidima da hukumomin Saudiyya don tabbatar da ganin an samu ragi a farashin. Wannan yunƙurin zai rage tsadar kudin kujerar aikin Hajji ba tare da lalata ingancin ayyukan da ake gudanarwa ba ga alhazai.

 

Inganta Jin Dadin Alhazai: Jin dadin alhazan Najeriya ya kasance jigon gyare-gyaren Farfesa Usman.

Hukumar NAHCON, a karkashin jagorancinsa, ta aiwatar da tsauraran matakai don inganta matsayin masauki, harkokin sufuri, da ayyukan kiwon lafiya. Mahajjata yanzu zasu ji daɗin samun ingantattun asibitoci, kwararrun ma’aikatan kiwon lafiya, da gaggauta kai agajin gaggawa idan an bukaci haka yayin aikin hajji.

 

Yin Aiki Da Masu Ruwa Da Tsaki: Farfesa Usman ya kuma samar da hadin gwiwar da ba a taba ganin irin sa ba da masu ruwa da tsaki, da suka hada da hukumomin jin dadin alhazai na jiha, da masu kamfanonin jirgin yawo, da sauran abokan hulda masu zaman kansu.

Tsarin hanyar tuntubar da Farfesa Sale ya samar, ta tabbatar da cewa dukkan bangarorin sun ba da gudummuwarsu wajen ganin an inganta ayyukan Hajjin Najeriya.

 

Kaifafa Basirar Ma’aikata: Bisa la’akari da bukatar kwararrun ma’aikata, hukumar a karkashin jagorancin Farfesa Abdullahi Sale, nan ba da jimawa ba za ta kaddamar da shirye-shirye kaifafa basirar jami’an kula da alhazai da masu gudanar da masu kamfanonin jigilar alhazai.

Taron karawa juna sani da na bayar da horo,  suna baiwa masu ruwa da tsaki ilimi da basirar da ake bukata don isar da ayyuka kamar yadda yake a matakin duniya.

 

Samun Dorewar Wannan Ci gaba: Domin bin tsarin da duniya ke kai a halin yanzu, Farfesa Usman ya bullo da tsare-tsare masu dorewa da nufin rage kudin muhalli da na ayyukan Hajji.

Waɗannan sun haɗa da zaɓun sufuri masu dacewa da muhalli da shirin sarrafa shara tare da haɗin gwiwar hukumomin Saudiyya.

 

Kokarinsa Wajen Tabbatar Da Kididdiga Da Tsantsaini Yayin Mayar Da Kudade Ga Alhazai : Baya ga gyara day a kawo kan harkokin aiki, Farfesa Usmanya dauki kwakkwaran mataki don tabbatar da tsantsaini da kididdiga wajen mayar da kudade ga alhazan da suka je hajin 2023. Ya samar da wata sabuwar hanyar ta na’urar zamani wacce ke bada dama ga alhaji ya mika bukatarsa ta a biya shi kudinsa,yayin hakan ya sanya mutane sun samu aminci kan yadda ake gudanar da aikin mayar da kudaden da masu hakki

 

Samun Yabo A Fadin Kasa: Sauye-sauyen da Farfesa Abdullahi Sale ya kawo a hukumar NAHCON, ya samu yabo sosai daga malaman addini, Kamfanonin Jirgin yawo, da kuma mahajjata. Mutane da yawa sun bayyana shugabancin Farfesa Usman a matsayin babban alkhairi, wanda ke nuna sabon zamani na inganci da kwarewa a harkar aikin Hajji.

 

Abun Da Za  A Fuskanta Nan Gaba: Yayin da aka samu nasarori da yawa, Farfesa Usman ya tsaya tsayin daka kan jajircewarsa na ci gaba da inganta ayyuka. Burinsa na gaba ya haɗa da ƙarin sabbin hanyoyin aiki na zamni, faɗaɗa haɗin gwiwa, da ingantattun ayyuka don tabbatar da cewa Najeriya ta ci gaba da riƙe matsayinta na jagora a ayyukan Hajji na duniya.

 

Kokarin da Farfesa Abdullahi Sale Usman ya yi na kawo sauyi a fannin kula da harkokin ayyukan Hajji a Najeriya ya zama shaida ga karfin jagoranci mai hangen nesa, wanda ya bar tsarin da ba za a taba mantawa da shi ba a harkar aikin Hajji da kuma kafa fage mai inganci ga alhazai masu zuwa.

 

 

Farfesa Abdullahi Sale Usman NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026

Rikicin Jigilar Alhazan 2026: Zargin Makircin Cikin Gida A NAHCON Na Barazana Ga Yarjejeniyar Sufurin Jirage Tsakanin Najeriya Da Saudia

January 12, 2026

Hajjin 2026: Jihar Gombe Ta Fara Gwajin Lafiya na Tilas ga Maniyyatan – Daga Abdulkadir Aliyu Shehu

January 12, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
SPWA

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

By adminJanuary 14, 20260

The Lagos State Government has commenced medical screening for all intending pilgrims performing the 2026…

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

January 14, 2026

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.