Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

    February 27, 2026

    NAHCON Signs 2026 Hajj Airlift Agreement, Emphasizes Compliance and Efficiency

    February 25, 2026

    No Additional Slots for 2026 Hajj, Says NAHCON as Visa Issuance Nears

    February 24, 2026

    NAHCON Unveils Reforms, Clarifies Quota Adjustment Ahead of 2026 Hajj – By Abdulbasit Abba

    February 23, 2026

    NAHCON Raises Alarm Over Fake Facebook Account Impersonating Chairman

    February 22, 2026
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

    February 11, 2026

    NAHCON Reconciliation Viewed as Positive Step for Hajj Administration – By Muhammad Sulaiman Gama

    February 2, 2026

    NAHCON Board’s Vote of No Confidence: A Mask for Self-Interest.

    February 1, 2026

    Nigeria Hajj Industry: When Would Pilgrims’ Interest Supercede Personal Interest of Handlers and Stakeholders

    January 31, 2026

    Who Is Afraid of Pakistan? By Faruku Umar

    January 31, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Gaskiyar Lamari Tsakanin Hukumar NAHCON da Kamfanin Mashariq Al-Dhahabiah – NHMST
Hausa

Gaskiyar Lamari Tsakanin Hukumar NAHCON da Kamfanin Mashariq Al-Dhahabiah – NHMST

adminBy adminFebruary 18, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20241128 WA0030
NHMST National Coordinator

A wani kwakkwaran bincike da kungiyar ‘yan jaridu masu Tallafawa Alhazan Najeriya ta yi kan musayar yawun da ke faruwa tsakanin bangarorin da aka ambata, na baya-bayan nan shi ne, hukumar alhazan Najeriya da kuma kamfanin samar da hidima na kasar Saudiyya dangane da yarjejeniyar kwangilar yin hidima ga Alhazan Nijeriya musamman a wurin Masha’ir, ya nuna cewa a gaskiya tun da farko NAHCON ta nuna sha’awarta da kuma shirye-shiryen gudanar da aikin Hajji a Najeriya da kamfanin, amma daga baya Hukumar Aikin Haji ta Najeriya ta gano cewa, Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya ba ta warware wasu muhimman batutuwan da suka shafi aikin Hajji da Umrah ba da kamfanin Al-Dhahabiah, kuma idan har ta yi kokarin kulla yarjejeniya da kamfanin a cikin wannan yanayin matakin na iya kawo cikas ga shirye-shiryen aikin Hajjin 2025 wanda ya kai ga ci gaba.

Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, Yace Babu Wani Maniyyaci Da Zai Rasa Zuwa Hajin Bana  

Sai dai kuma hukumar ta NAHCON a karkashin Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ta bai wa Mashariq Al-Dhahabiah dammar wasu kwanaki da ya warware matsalolin da ya ke da shi a tsakaninsa da ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, wadda ke a matsayin hukumar da ke kula da duk wani kafanin dake hidimtawa, amma abin takaici, ta kai kamfanin a cikin tambaya kusan makwanni biyu kafin ya sanarwa da NAHCON, cewa ya warware duk wata tangarda da hukumomin da suka dace.

Har ila yau, sanannen abu ne cewa, ba wai kawai Hukumar Hajji da Umrah ta Saudiyya ba, duk wata babbar hukumar aikin hajji ko ma’aikatu kamar yadda lamarin ya kasance a duniya, ba za su kuskura su yi kasadar jinkirin yin sanya hannu kan kwangilar ma’aikatan da suka cancanta  daidai lokacin da ya dace ba domin samun nasara kan wa’adin da ma’aikatar aikin Hajji da Umrah ta kasar Saudiyya ta sanya,

 

A saboda haka cikin hikima dabasira ta shugaban hukumar ta NAHCON cikin gaggawa ya dauki matakin da ya dace, hana jinkirin da ba dole ba, wanda zai iya haifar da babbar matsala, wanda zai iya yin tasiri ga lamuni na aikin hajjin 2025, don haka, shawarar da Hukumar Alhazai ta kasa ta yanke na raba aikin kashi biyu tare da wani kamfanin yi wa alhazai hidima na Saudiyya, don samar da ayyuka masu nagarta ga Alhazan Najeriya kafin lokaci ya kure.

 

A saboda haka Kungiyar yan jaridu masu Tallafawa Alhazan Najeriya tana shawartar ‘yan jaridar da suke da dabi’ar yin watsi da ko kuma suka saba wa ka’idar tuntubar kowanne bangare da adalci a aikin jarida da su sake yin tunani tare da rungumar wannan muhimmin la’akari da da’a wajen gudanar da ayyukansu na kwararru, musamman idan bangarori biyu ko fiye suka shiga cikin wata matsala kafin a gaggauta sakin labarinsu.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Ta Fayyace Batun Kujerun Hajjin 2026 da Ka’idojin Lafiya

February 24, 2026

Hukumar Alhazai Ta Kano Ta Nemi Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Da FAAN Da Kwastam Gabanin Ayyukan Hajji

February 16, 2026

Hukumar Alhazai Ta Kano Ta Kaddamar Da Bitar Alhazai Ta Kafar Rediyo

February 15, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

By adminFebruary 27, 20260

By Suwaiba Ahmad The Chairman/CEO of the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON), Ambassador Ismail…

Jigawa Pilgrims Board Seeks Smooth Immigration Process for 2026 Hajj

February 26, 2026

2026 Hajj: First Batch of Kano Pilgrims to Depart May 13

February 25, 2026

Hajj 2026: Sokoto Media Committee Urged to Ensure Smooth Information Flow

February 25, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Chairman Strengthens Ties with Saudi Embassy Ahead of 2026 Hajj

February 27, 2026

Jigawa Pilgrims Board Seeks Smooth Immigration Process for 2026 Hajj

February 26, 2026

2026 Hajj: First Batch of Kano Pilgrims to Depart May 13

February 25, 2026

Hajj 2026: Sokoto Media Committee Urged to Ensure Smooth Information Flow

February 25, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.