Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    Digital Transformation: NAHCON Teams Up with Alternative Bank for Hajj Savings Scheme”

    August 27, 2025

    NAHCON, Saudi Ministry of Hajj and Umrah Hold Virtual Meeting on 2026 Hajj Preparations

    August 25, 2025

    Prof. Abdullahi Saleh Usman Marks One Year at NAHCON After Successful 2025 Hajj – By Nura Ahmad Dakata

    August 23, 2025

    NAHCON to Stakeholders: No Extension of Saudi Deadlines for 2026 Hajj

    August 21, 2025

    Please Let NAHCON Be – By Fatima Sanda Usara

    August 21, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Hajj Pilgrimage and Misconception Over Funding – By Raheem Akingbolu

    August 27, 2025

    Prof. Abdullahi Saleh Usman: The Erudite Reformer Steering NAHCON Towards Excellence

    July 15, 2025

    NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

    July 11, 2025

    Who’s Trying to Undermine NAHCON’s Progress?

    June 25, 2025

    Professor Abdullahi Saleh and Pilgrims Spiritual Reawakening – Dr Usman Ahmad Mustapha

    June 15, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Shugaban NAHCON ya ce babu wata baraka a hukumar
Hausa

Shugaban NAHCON ya ce babu wata baraka a hukumar

adminBy adminApril 8, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20250304 212655
A martanin da shugaban ya mayar, ya ce labarin an yi shi ne domin a kawo rudani da kuma bata masa suna a matsayinsa na malamin addinin musulunci kuma kwararren mai gudanarwa.
Ya ce babban aikin da ya rataya a wuyan masu ruwa da tsaki shi ne su hada kai domin ganin hukumar ta samu nasara. Ya ce, “NAHCON tana da mambobin hukumar guda 19, hudu daga cikinsu na dindindin ne kuma su ke da alhakin gudanar da ayyukan yau da kullum na hukumar, hudun su ne shugabanni da kwamishinonin PPMF, na ayyuka da bincike, sauran 15 kuma na wucin gadi ne masu ba da shawara.
KARANTA MAKAMANCIN LABARIN: Shugaban NAHCON Ya Sake Jaddada Aniyarsa Na Karfafa Alakar Aiki Da Kungiyar AHUON
“Ba su da alhakin kula da yadda ake gudanar da ayyukan ofis ko kuma yadda ake gudanar da ayyukan yau da kullun, a matsayinsu na ‘yan kwamitin ana bukatar su gudanar da taro a duk wata kwata-kwata don duba ayyukan da Hukumar ta dauka a wannan lokacin da kuma yanke hukunci da dai sauransu.
“Mambobin hukumar gudanarwar kuma suna kafa wani bangare na kwamitoci bisa sana’o’insu kamar kwamitin kafa da ke kula da kara wa ma’aikata karin girma da sauran al’amura, kwamitocin kudi da na gama-gari wadanda suke da mambobin da ke wakiltar bangaren kudi a matsayin mambobi.
“Wasu kwamitocin suna aiki ne kamar kwamitin binciken jiragen sama wanda ke zabar masu jigilar jiragen sama, kwamitin lafiya, kwamitin tsaro na tsakiya wanda duk suna gudanar da ayyukansu lokaci-lokaci kuma suna da haɗin gwiwar membobin hukumar da ma’aikata a cikinsu.”
Abdullahi Sale ya kara da cewa a kan saye-saye,  akwai hukumar tarraya da ke daukar hukunci kan saye-saye da sauran batutuwan da suka shafi kudi sama da matakin shugaban kasa. Ya kara da cewa, “Hukumar ta kunshi mambobin kwamitin dindindin guda uku da kuma shugaba kamar yadda gwamnati ta bukata, batun saye-saye ba ya cikin ayyukan hukumar.
“Duk da haka, suna da hannu wajen tsara kasafin kudin hukumar. Amma ofisoshin yau da kullun da ke gudanar da harkokin saye da sayarwa a cikin iyakokin amincewar shugaban kasa ba sa shiga cikin hukumar.”
A cewarsa, ana zabar mambobin hukumar ne ta hanyar karba-karba domin shiga tawagar tafiyar a ayyukan da ake yi a kasashen ketare wadanda ma’aikata ke yi.
Ya ci gaba da cewa, “Akan batun ziyarar aikin hajji, ya kasance al’adar hukumar  ce ake zabar ‘yan kwamitin da za su shiga tawagar da zasu je aiki a saudia wanda ma’aikata ne ke gudanar da ayyukansu, ana hada mambobin ne bisa tsarin karba-karba.
“Ma’aikatan sun kasance mafi yawan tawagar saboda su ne ’yan tawagar da ke gudanar da ayyukan yayin da mambobin kwamitin ke wakilta a cikin tawagar a matsayin bangaren yanke shawara. “A wannan tafiya ta farko kafin aikin hajji, ‘yan kwamitin da ke wakiltar arewa maso gabas da kudu maso gabas na cikin tawagar kuma suna cikin wadanda suka tattauna kan zabar ma’aikata, suna daga cikin wadanda suka ziyarci ma’aikatu da dama a saudia.
“An cimma fitar da kudin aikin Hajji ne bayan tattaunawa da kuma gabatar da kwamitoci da dama, kuma mambobin kwamitin na cikin wasu kwamitocin.

Hajj 2025 NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Digital Transformation: NAHCON Teams Up with Alternative Bank for Hajj Savings Scheme”

August 27, 2025

NAHCON, Saudi Ministry of Hajj and Umrah Hold Virtual Meeting on 2026 Hajj Preparations

August 25, 2025

Farfesa Abdullahi Sale Ya Cika Shekara 1 a NAHCON Bayan Nasarar Gudanar da Hajin 2025

August 24, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Opinion

Hajj Pilgrimage and Misconception Over Funding – By Raheem Akingbolu

By adminAugust 27, 20250

There has been some unsavory focus on the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) lately,…

Digital Transformation: NAHCON Teams Up with Alternative Bank for Hajj Savings Scheme”

August 27, 2025

NAHCON, Saudi Ministry of Hajj and Umrah Hold Virtual Meeting on 2026 Hajj Preparations

August 25, 2025

Farfesa Abdullahi Sale Ya Cika Shekara 1 a NAHCON Bayan Nasarar Gudanar da Hajin 2025

August 24, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

Hajj Pilgrimage and Misconception Over Funding – By Raheem Akingbolu

August 27, 2025

Digital Transformation: NAHCON Teams Up with Alternative Bank for Hajj Savings Scheme”

August 27, 2025

NAHCON, Saudi Ministry of Hajj and Umrah Hold Virtual Meeting on 2026 Hajj Preparations

August 25, 2025

Farfesa Abdullahi Sale Ya Cika Shekara 1 a NAHCON Bayan Nasarar Gudanar da Hajin 2025

August 24, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.