Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Approves Two 23kg Checked Bags for 2026 Hajj Pilgrims

    January 1, 2026

    NAHCON Begins Preparations for 2026 Hajj Medical Operations

    December 30, 2025

    No Contract Rollover: NAHCON Sets Record Straight on 2026 Hajj Procurement

    December 18, 2025

    The Penumbra of Influence: How Mercenary Journalism Built False Narratives Around NAHCON By Ahmad Mu’azu

    December 16, 2025

    NAHCON Opens Application Portal for 2026 National Medical Team

    December 12, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

    January 13, 2026

    Integrity, Discipline and Tireless Communication: Kano Pilgrims Board Shines Under Dedicated Leadership

    January 13, 2026

    NAHCON At 20: The Imperative of Repositioning Nigeria’s Hajj and Umrah Sector – Ibrahim Ishaq Jae

    January 12, 2026

    2026 Hajj Crisis: NAHCON, GACA Set to Clash Over Pilgrims’ Airlift

    January 11, 2026

    Man of the year: Professor Abdullahi Saleh, the game Changer – By Sagir Huguma

    January 3, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Shugaban NAHCON Ya Sake Jaddada Aniyar Dorewa Kan Daukar Nauyin Gudanar Da Aikin Haji
Hausa

Shugaban NAHCON Ya Sake Jaddada Aniyar Dorewa Kan Daukar Nauyin Gudanar Da Aikin Haji

adminBy adminApril 30, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20250430 155909
Shugaban Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ya jaddada kudirin hukumar na gina wani tsari mai juriya da hada-hadar kudi na ayyukan Hajji a Najeriya.
Shugaban NAHCON ya ce babu wata baraka a hukumar
Da yake jawabi a wajen taron masu ruwa da tsaki na harkar Hajji da Umrah na Najeriya karo na biyu da aka gudanar a otal din Nicon Luxury Abuja, Farfesa Usman ya bayyana taron a matsayin wani muhimmin dandali na tattaunawa da hadin gwiwa tsakanin masu ruwa da tsaki a harkar Hajji. Taron ya nuna bayyanarsa ta farko a irinsa tun bayan hawansa mulki.
Taron mai taken “Dorewar Kudaden Aikin Hajji: Samar da ci gaba ga Alhazai da Ma’aikata na Najeriya”, taron ya hada masu ruwa da tsaki daga gwamnati, cibiyoyin addini, cibiyoyin kudi, masu kamfanonin jirgin yawo, da kungiyoyin farar hula.
Farfesa Usman ya yabawa Cibiyar bayar da horo kan ayukan Hajji ta Najeriya (HIN) da ta shirya taron tare da jinjinawa bankin Jaiz Plc da sauran cibiyoyin hada-hadar kudi da suka dauki nauyin shirin.
Ya kuma jaddada bukatar samar da tsarin kudi mai dorewa bisa la’akari da hauhawar farashin aikin Hajji saboda rashin canjin kudaden kasashen waje da kuma sauya salon tafiyar da harkokin mulki.
Da yake karin haske kan babbar nasarar da aka samu, Shugaban Hukumar NAHCON ya sanar da shigar da sabbin bankunan hadin gwiwa guda uku – Alternative Bank, Bankin TAJ, da Bankin Lotus – cikin shirin Adashin gata mai dogon zango na Hajj Savings Scheme
A yayin Taron, tsohon mataimakin shugaban bankin raya Musulunci, Dr. Mansur Muhtar,ya gabatar da jawabi , dan kuma gudanar da zaman tattaunawa karkashin jagorancin kwararrun da suka hada da Bashir M. Bugaje, Dr. Muhammad Ahmad, da Farfesa Wasiu O. Gadaeen.
Farfesa Usman ya tabbatar wa masu ruwa da tsakin shirin NAHCON na shirin gudanar da aikin Hajjin 2025, inda ya bayyana cewa an baiwa wasu kamfanonin jiragen sama hudu lasisin jigilar maniyyata sama da 40,000, baya ga fiye da 14,000 da ake sa ran za su bi kamfanonin jirgin yawo
An shirya tashin farko alhazai a ranar 9 ga Mayu, 2025.
Ya bayyana matukar godiya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima bisa goyon bayan da suka ba su, musamman wajen janye batun bayar da guzuri ta ATM  shawarar da ta kawo sauki ga mahajjata da masu gudanar da aikin.
Shugaban Hukumar NAHCON ya kuma mika godiyarsa ga Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar bisa jagorancinsa da goyon bayansa, sannan ya nuna godiya bisa sadaukarwar da mambobin Hukumar da ma’aikata da kuma shugabannin hukumomin jin dadin Alhazai na Jihohi suka yi.
Farfesa Usman ya kammala jawabinsa da alkawarin jagorantar NAHCON bisa gaskiya, sadaukarwa, da tsoron Allah.

Aikin Haji Ja'iz Shugaban NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026

Rikicin Jigilar Alhazan 2026: Zargin Makircin Cikin Gida A NAHCON Na Barazana Ga Yarjejeniyar Sufurin Jirage Tsakanin Najeriya Da Saudia

January 12, 2026

Hajjin 2026: Jihar Gombe Ta Fara Gwajin Lafiya na Tilas ga Maniyyatan – Daga Abdulkadir Aliyu Shehu

January 12, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
SPWA

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

By adminJanuary 14, 20260

The Lagos State Government has commenced medical screening for all intending pilgrims performing the 2026…

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

January 14, 2026

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.