Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

    July 10, 2025

    The 2026 Hajj Countdown Has Begun: Why Early Compliance and Payment Is Crucial

    July 3, 2025

    NAHCON Concludes 2025 Hajj Return Operations as Last Flight Departs for Kaduna

    July 2, 2025

    Update on Nigeria’s 2025 Airlift

    July 1, 2025

    NAHCON Provides Update on Return Airlift, Cites July 2 as New Target Date

    June 26, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

    July 11, 2025

    Who’s Trying to Undermine NAHCON’s Progress?

    June 25, 2025

    Professor Abdullahi Saleh and Pilgrims Spiritual Reawakening – Dr Usman Ahmad Mustapha

    June 15, 2025

    This is Ismail Shuaibu Musa — and this is his story – By Fatima Sanda Usara

    June 5, 2025

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Shugaban NAHCON Ya Sake Jaddada Aniyar Dorewa Kan Daukar Nauyin Gudanar Da Aikin Haji
Hausa

Shugaban NAHCON Ya Sake Jaddada Aniyar Dorewa Kan Daukar Nauyin Gudanar Da Aikin Haji

adminBy adminApril 30, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20250430 155909
Shugaban Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ya jaddada kudirin hukumar na gina wani tsari mai juriya da hada-hadar kudi na ayyukan Hajji a Najeriya.
Shugaban NAHCON ya ce babu wata baraka a hukumar
Da yake jawabi a wajen taron masu ruwa da tsaki na harkar Hajji da Umrah na Najeriya karo na biyu da aka gudanar a otal din Nicon Luxury Abuja, Farfesa Usman ya bayyana taron a matsayin wani muhimmin dandali na tattaunawa da hadin gwiwa tsakanin masu ruwa da tsaki a harkar Hajji. Taron ya nuna bayyanarsa ta farko a irinsa tun bayan hawansa mulki.
Taron mai taken “Dorewar Kudaden Aikin Hajji: Samar da ci gaba ga Alhazai da Ma’aikata na Najeriya”, taron ya hada masu ruwa da tsaki daga gwamnati, cibiyoyin addini, cibiyoyin kudi, masu kamfanonin jirgin yawo, da kungiyoyin farar hula.
Farfesa Usman ya yabawa Cibiyar bayar da horo kan ayukan Hajji ta Najeriya (HIN) da ta shirya taron tare da jinjinawa bankin Jaiz Plc da sauran cibiyoyin hada-hadar kudi da suka dauki nauyin shirin.
Ya kuma jaddada bukatar samar da tsarin kudi mai dorewa bisa la’akari da hauhawar farashin aikin Hajji saboda rashin canjin kudaden kasashen waje da kuma sauya salon tafiyar da harkokin mulki.
Da yake karin haske kan babbar nasarar da aka samu, Shugaban Hukumar NAHCON ya sanar da shigar da sabbin bankunan hadin gwiwa guda uku – Alternative Bank, Bankin TAJ, da Bankin Lotus – cikin shirin Adashin gata mai dogon zango na Hajj Savings Scheme
A yayin Taron, tsohon mataimakin shugaban bankin raya Musulunci, Dr. Mansur Muhtar,ya gabatar da jawabi , dan kuma gudanar da zaman tattaunawa karkashin jagorancin kwararrun da suka hada da Bashir M. Bugaje, Dr. Muhammad Ahmad, da Farfesa Wasiu O. Gadaeen.
Farfesa Usman ya tabbatar wa masu ruwa da tsakin shirin NAHCON na shirin gudanar da aikin Hajjin 2025, inda ya bayyana cewa an baiwa wasu kamfanonin jiragen sama hudu lasisin jigilar maniyyata sama da 40,000, baya ga fiye da 14,000 da ake sa ran za su bi kamfanonin jirgin yawo
An shirya tashin farko alhazai a ranar 9 ga Mayu, 2025.
Ya bayyana matukar godiya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima bisa goyon bayan da suka ba su, musamman wajen janye batun bayar da guzuri ta ATM  shawarar da ta kawo sauki ga mahajjata da masu gudanar da aikin.
Shugaban Hukumar NAHCON ya kuma mika godiyarsa ga Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar bisa jagorancinsa da goyon bayansa, sannan ya nuna godiya bisa sadaukarwar da mambobin Hukumar da ma’aikata da kuma shugabannin hukumomin jin dadin Alhazai na Jihohi suka yi.
Farfesa Usman ya kammala jawabinsa da alkawarin jagorantar NAHCON bisa gaskiya, sadaukarwa, da tsoron Allah.

Aikin Haji Ja'iz Shugaban NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

Kidayar Lokacin Aikin Hajjin 2026 Ya Fara: Dalilin Da Yasa Cika Ka’idoji Da Biyan Kudin Hajji Tun Da Wuri Yake Da Muhimmanci – Daga Sani Muhammed Shafi’i

July 3, 2025

NAHCON Ta Fitar da Sabon Jadawalin Dawowar Maniyyata, Ta Sanya Ranar 2 ga Yuli a Matsayin Sabuwar Rana

June 26, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Opinion

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

By adminJuly 11, 20250

By :Ibrahim Abubakar Nagarta In retrospect, the National hajj Commission of Nigeria (NAHCON) got…

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

July 11, 2025

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.