Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Approves Two 23kg Checked Bags for 2026 Hajj Pilgrims

    January 1, 2026

    NAHCON Begins Preparations for 2026 Hajj Medical Operations

    December 30, 2025

    No Contract Rollover: NAHCON Sets Record Straight on 2026 Hajj Procurement

    December 18, 2025

    The Penumbra of Influence: How Mercenary Journalism Built False Narratives Around NAHCON By Ahmad Mu’azu

    December 16, 2025

    NAHCON Opens Application Portal for 2026 National Medical Team

    December 12, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

    January 13, 2026

    Integrity, Discipline and Tireless Communication: Kano Pilgrims Board Shines Under Dedicated Leadership

    January 13, 2026

    NAHCON At 20: The Imperative of Repositioning Nigeria’s Hajj and Umrah Sector – Ibrahim Ishaq Jae

    January 12, 2026

    2026 Hajj Crisis: NAHCON, GACA Set to Clash Over Pilgrims’ Airlift

    January 11, 2026

    Man of the year: Professor Abdullahi Saleh, the game Changer – By Sagir Huguma

    January 3, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Labari Da Dumiduminsa: Shugaba Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Duba Rage Kudin Hajin 2026
Hausa

Labari Da Dumiduminsa: Shugaba Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Duba Rage Kudin Hajin 2026

adminBy adminOctober 6, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
FB IMG 1758040218616

Shugaban Ƙasa ya umarci Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON) da ta fitar da sabon farashi cikin kwanaki biyu.

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ne ya isar da umarnin Shugaban Ƙasa yayin wani taro da ya gudana da shugabannin hukumar NAHCON a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja, a ranar Litinin.

Ya bukaci a samu haɗin kai tsakanin jami’an ƙasa da na jihohi, ciki har da gwamnonin jihohi, wajen tsara da kuma amincewa da sabon tsarin farashin aikin Hajjin.

Haka kuma, ya jaddada bukatar daukar matakin gaggawa daga dukkan masu ruwa da tsaki don tabbatar da biyan kuɗaɗe cikin lokaci da aika su zuwa Babban Bankin Najeriya (CBN), domin gudanar da aikin Hajji ba tare da tangarda ba.

Yayin da yake amsa tambayoyi daga manema labarai bayan kammala taron da Mataimakin Shugaban Ƙasa, Mataimakin Shugaban Ma’aikata na Fadar Shugaban Ƙasa, Sanata Ibrahim Hadejia, ya bayyana cewa taron ya gudana ne domin kammala shirye-shiryen aikin Hajjin 2026, musamman wajen tantance farashin aikin.

Ya bayyana cewa manufar gwamnati ita ce rage nauyin kuɗin da maniyyata za su biya, duba da halin tattalin arzikin ƙasa da sauye-sauyen da ake aiwatarwa a wannan lokaci.

Ya ce, “Farashin musayar kuɗi na ƙasa da ƙasa yana ci gaba da ingantuwa, kuma darajar naira tana ƙaruwa sakamakon gyare-gyaren tattalin arzikin da gwamnati ke aiwatarwa. Mataimakin Shugaban Ƙasa ya lura cewa idan maniyyata sun biya tsakanin Naira miliyan 8.5 zuwa 8.6 bisa ga tsohon farashin musayar kuɗi, yanzu da naira ta ƙara ƙarfi, to ya dace a rage kuɗin aikin, domin maniyyata su amfana da sauyin.”

“Don haka, hukumar NAHCON da jami’anta sun samu umarni da su koma su sake nazari bisa sabon farashin musayar kuɗi. Idan muka cimma abin da muke fata, za a samu gagarumin sauƙin kuɗin aikin Hajji.”

A nasa bangaren, Sakataren Hukumar Alhazai ta Ƙasa, Dokta Mustapha Muhammad, ya bayyana cewa umarnin Shugaban Ƙasa zai ƙara yawan maniyyatan da za su yi aikin Hajji a bana.

“Wannan ci gaba ne mai kyau, domin idan an rage kuɗin aikin Hajji, zai fi sauƙi ga musulmai da dama da ke da niyyar zuwa. Saboda haka, kamar yadda Mataimakin Shugaban Ƙasa ya umurce mu, za mu yi aiki tukuru daga yau zuwa gobe don ganin mun rage farashin zuwa mafi ƙaranci, domin kowa da kowa ya samu damar aiwatar da wannan muhimmin rukuni na addinin Musulunci.”

Haka kuma, Shugaban Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kebbi, wanda kuma shi ne Mataimakin Shugaban Kungiyar Shugabannin Hukumar Alhazai na Jihohi 36 da Babban Birnin Tarayya, Alhaji Faruk Aliyu Yaro, ya nuna farin ciki da wannan umarni daga shugaban ƙasa.

Ya ce, “Muna matuƙar farin ciki saboda Shugaban Ƙasa da Mataimakin Shugaban Ƙasa sun riga sun shiga tsakani. Muna gode wa Allah bisa wannan mataki, wanda ake sa ran zai rage farashin aikin Hajji. Don haka muna farin ciki ƙwarai.”

(Daily Trust)

Hajin 2026 Kudin Haji Shugaba Tinubu
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026

Rikicin Jigilar Alhazan 2026: Zargin Makircin Cikin Gida A NAHCON Na Barazana Ga Yarjejeniyar Sufurin Jirage Tsakanin Najeriya Da Saudia

January 12, 2026

Hajjin 2026: Jihar Gombe Ta Fara Gwajin Lafiya na Tilas ga Maniyyatan – Daga Abdulkadir Aliyu Shehu

January 12, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
SPWA

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

By adminJanuary 14, 20260

The Lagos State Government has commenced medical screening for all intending pilgrims performing the 2026…

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

January 14, 2026

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.