Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Boosts Preparations for 2026 Hajj, Targets Zero Complaints in Madina

    November 27, 2025

    Investigative Journalist Exposes Coordinated Smear Campaign Against NAHCON Chairman and Leadership

    November 23, 2025

    NAHCON, Rawaf Mina Signs 2026 Hajj Agreement for Licensed Tour Operators

    November 15, 2025

    Shugaban NAHCON Ya Kaddamar da Tawagar Nusuk Masar ta Hajjin 2026

    November 15, 2025

    NAHCON Chairman Inaugurates 2026 Hajj Nusuk Masar Team

    November 14, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    When Journalism Becomes a Weapon; And Why NAHCON’s Chairman Must Be Defended

    November 24, 2025

    Fact-Check Analysis: Newspoint News Misrepresented NAHCON Chairman’s Interviews – The Real Facts Behind The Claims

    October 30, 2025

    How Professor Abdullahi Saleh Stands Tall Amid Lies, Envy, and Mercenary Journalism – By Dr Usaini Jarma

    October 17, 2025

    On Service Scrutiny, and the NAHCON Mandate in a Modern Media Dysfunction – By Ahmad Mu’azu

    October 17, 2025

    UPDATED: Integrity Under Attack: Who Is Behind the Plot Against NAHCON? By Abdulganiu Oladipo, PhD

    October 15, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Tinubu, Shettima Sun Sake Jaddada Goyon Bayan NAHCON Kan Saukaka Hajjin 2026
Hausa

Tinubu, Shettima Sun Sake Jaddada Goyon Bayan NAHCON Kan Saukaka Hajjin 2026

adminBy adminNovember 11, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20251017 210154

Daga Shafi’i Sani Mohammed Hukumar Kula da Ayyukan Hajji ta Ƙasa (NAHCON) ta ƙara ɗaukar matakai na musamman domin shirya Hajjin 2026 tare da cikakken goyon bayan Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da Mataimakinsa Kashim Shettima, domin samar da farashi mai rahusa, sauƙin tafiya, da kuma ibada mai armashi ga alhazai ‘yan Najeriya.

A karkashin jagorancin Shugaban Hukumar kuma Babban Jami’in Gudanarwarta,  Farfesa Abdullahi Saleh Usman, Hukumar ta fara aiwatar da tsare-tsaren inganta ayyuka, haɓaka hidima, da rage kuɗaɗen da alhazai ke biya.

Dangane da umarnin Shugaba Tinubu na sauƙaƙa kudin aikin Hajji, NAHCON ta sanar da muhimmiyar ragi a farashin Hajj na shekarar 2026.

Sabbin farashin sune:
• ₦7,579,020.96 – Shiyyar Borno/Adamawa
• ₦7,696,769.76 – Shiyyar Arewa
• ₦7,991,141.76 – Shiyyar Kudu

Wannan raguwar tana tsakanin ₦748,000 zuwa ₦793,000 idan aka kwatanta da farashin bara kuma Farfesa Usman ya bayyana hakan a matsayin “shaida ta nuna damuwar gwamnati ga alhazai na Najeriya.”

Ya yabawa Shugaba Tinubu bisa wannan umarni na tausayi da kuma Mataimakinsa Shettima bisa kulawa ta kusa da yake yi wa ayyukan Hukumar, yana mai cewa goyon bayansu ya ƙara kwarin gwiwa wajen ci gaba da sauye-sauyen da ake aiwatarwa.

Domin bai wa mutane damar shiri da wuri, Hukumar ta sanya 5 ga Disamba, 2025 a matsayin ranar ƙarshe da za a karɓi kuɗin alhazai, tare da kira ga masu niyyar tafiya su biya da wuri domin samun sauƙin aiwatar da biza da sauran shirye-shirye.

A wani bangare na shirye-shiryen farkon shekara, tawagar Najeriya ƙarƙashin jagorancin Farfesa Usman ta halarci Hajj and Umrah Expo da aka gudanar a ranar 9 ga Nuwamba 2025 a Jeddah, Saudiyya.

Taron ya tara manyan masu ruwa da tsaki na Duniya kan harkokin Hajj da Umrah, inda ya kasance dama ga NAHCON wajen ƙarfafa alaƙa da gano sababbin hanyoyin gudanar da ibada.

Tun da farko, Najeriya ta rattaba hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna (MoU) ta Hajj da Umrah ta shekara ta 2026 tare da Ma’aikatar Hajj da Umrah ta Saudiyya wanda ya tabbatar da halartar ƙasar gaba ɗaya a aikin Hajjin badi.

Farfesa Usman ya bayyana rattaba hannun a matsayin “muhimmin mataki da ke buɗe ƙofa ga tsarin gudanar da Hajj cikin gaskiya, bin doka, da ingantaccen tsari.”

A halin yanzu kuwa, tawagar NAHCON da ke Saudiyya ta kammala duba otal-otal da wuraren girki a Madina domin tabbatar da tsafta, tsaro, da jin daɗin alhazai.

Tawagar ƙarƙashin jagorancin Farfesa Abubakar A. Yagawal, Kwamishinan Sashen Tsare-Tsare, Bincike, Kididdiga, Bayar da Bayanai da Laburare (PRSILS), ta duba otal-otal sama da 20 da kuma wuraren girki 7 a yankin Markaziyya.

Irin wannan aikin na ci gaba a Makka inda Kwamishinoni, Mambobin Hukumar, Wakilan Jihohi da Jami’an Ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa ke gudanar da bincike.

A gida kuma, NAHCON na ci gaba da horar da ma’aikatansa ta hanyar gudanar da laccar bayar da horo ta wata-wata inda zaman baya-bayan nan ya mayar da hankali kan “Rawar da National Reception Team ke takawa wajen nasarar aikin Hajji.”

Farfesa Usman ya jaddada cewa waɗannan shiri da sauye-sauye da haɗin gwiwar da ake yi da hukumomin Saudiyya, na nuna cewa Najeriya ta shirya sosai domin gudanar da aikin Hajji 2026 cikin tsari da kwanciyar hankali.

“Jin daɗi, tsaro, da walwalar alhazai na Najeriya sune muhimman abubuwan da muke mayar da hankali,” in ji shi.

Da wannan tallafi daga gwamnati da shirye-shiryen da aka fara tuni, NAHCON na gina sabuwar kafa ta inganci, gaskiya, da tabbatar da walwalar alhazai domin aikin Hajj 2026 mai cike da nasara

Hajj 1026 Kashim Shettima NAHCON Shugaba Tinubu
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON Boosts Preparations for 2026 Hajj, Targets Zero Complaints in Madina

November 27, 2025

NAHCON Ta Kara Karfafa Shirye-shiryen Hajj 2026, Ta Nemi Kare Duk Wani Korafi a Madina

November 27, 2025

Bincike Ya Nuna Yadda Ake Kirkirar Labaran Karya Don A Bata Sunan Shugaban NAHCON

November 25, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Boosts Preparations for 2026 Hajj, Targets Zero Complaints in Madina

By adminNovember 27, 20250

By Shafii Sani Mohammed The National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has intensified its preparations…

NAHCON Ta Kara Karfafa Shirye-shiryen Hajj 2026, Ta Nemi Kare Duk Wani Korafi a Madina

November 27, 2025

Bincike Ya Nuna Yadda Ake Kirkirar Labaran Karya Don A Bata Sunan Shugaban NAHCON

November 25, 2025

Kwara Announces Final Deadline for 2026 Hajj Payment

November 25, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Boosts Preparations for 2026 Hajj, Targets Zero Complaints in Madina

November 27, 2025

NAHCON Ta Kara Karfafa Shirye-shiryen Hajj 2026, Ta Nemi Kare Duk Wani Korafi a Madina

November 27, 2025

Bincike Ya Nuna Yadda Ake Kirkirar Labaran Karya Don A Bata Sunan Shugaban NAHCON

November 25, 2025

Kwara Announces Final Deadline for 2026 Hajj Payment

November 25, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.