Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Approves Two 23kg Checked Bags for 2026 Hajj Pilgrims

    January 1, 2026

    NAHCON Begins Preparations for 2026 Hajj Medical Operations

    December 30, 2025

    No Contract Rollover: NAHCON Sets Record Straight on 2026 Hajj Procurement

    December 18, 2025

    The Penumbra of Influence: How Mercenary Journalism Built False Narratives Around NAHCON By Ahmad Mu’azu

    December 16, 2025

    NAHCON Opens Application Portal for 2026 National Medical Team

    December 12, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

    January 13, 2026

    Integrity, Discipline and Tireless Communication: Kano Pilgrims Board Shines Under Dedicated Leadership

    January 13, 2026

    NAHCON At 20: The Imperative of Repositioning Nigeria’s Hajj and Umrah Sector – Ibrahim Ishaq Jae

    January 12, 2026

    2026 Hajj Crisis: NAHCON, GACA Set to Clash Over Pilgrims’ Airlift

    January 11, 2026

    Man of the year: Professor Abdullahi Saleh, the game Changer – By Sagir Huguma

    January 3, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Tinubu, Shettima Sun Sake Jaddada Goyon Bayan NAHCON Kan Saukaka Hajjin 2026
Hausa

Tinubu, Shettima Sun Sake Jaddada Goyon Bayan NAHCON Kan Saukaka Hajjin 2026

adminBy adminNovember 11, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20251017 210154

Daga Shafi’i Sani Mohammed Hukumar Kula da Ayyukan Hajji ta Ƙasa (NAHCON) ta ƙara ɗaukar matakai na musamman domin shirya Hajjin 2026 tare da cikakken goyon bayan Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da Mataimakinsa Kashim Shettima, domin samar da farashi mai rahusa, sauƙin tafiya, da kuma ibada mai armashi ga alhazai ‘yan Najeriya.

A karkashin jagorancin Shugaban Hukumar kuma Babban Jami’in Gudanarwarta,  Farfesa Abdullahi Saleh Usman, Hukumar ta fara aiwatar da tsare-tsaren inganta ayyuka, haɓaka hidima, da rage kuɗaɗen da alhazai ke biya.

Dangane da umarnin Shugaba Tinubu na sauƙaƙa kudin aikin Hajji, NAHCON ta sanar da muhimmiyar ragi a farashin Hajj na shekarar 2026.

Sabbin farashin sune:
• ₦7,579,020.96 – Shiyyar Borno/Adamawa
• ₦7,696,769.76 – Shiyyar Arewa
• ₦7,991,141.76 – Shiyyar Kudu

Wannan raguwar tana tsakanin ₦748,000 zuwa ₦793,000 idan aka kwatanta da farashin bara kuma Farfesa Usman ya bayyana hakan a matsayin “shaida ta nuna damuwar gwamnati ga alhazai na Najeriya.”

Ya yabawa Shugaba Tinubu bisa wannan umarni na tausayi da kuma Mataimakinsa Shettima bisa kulawa ta kusa da yake yi wa ayyukan Hukumar, yana mai cewa goyon bayansu ya ƙara kwarin gwiwa wajen ci gaba da sauye-sauyen da ake aiwatarwa.

Domin bai wa mutane damar shiri da wuri, Hukumar ta sanya 5 ga Disamba, 2025 a matsayin ranar ƙarshe da za a karɓi kuɗin alhazai, tare da kira ga masu niyyar tafiya su biya da wuri domin samun sauƙin aiwatar da biza da sauran shirye-shirye.

A wani bangare na shirye-shiryen farkon shekara, tawagar Najeriya ƙarƙashin jagorancin Farfesa Usman ta halarci Hajj and Umrah Expo da aka gudanar a ranar 9 ga Nuwamba 2025 a Jeddah, Saudiyya.

Taron ya tara manyan masu ruwa da tsaki na Duniya kan harkokin Hajj da Umrah, inda ya kasance dama ga NAHCON wajen ƙarfafa alaƙa da gano sababbin hanyoyin gudanar da ibada.

Tun da farko, Najeriya ta rattaba hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna (MoU) ta Hajj da Umrah ta shekara ta 2026 tare da Ma’aikatar Hajj da Umrah ta Saudiyya wanda ya tabbatar da halartar ƙasar gaba ɗaya a aikin Hajjin badi.

Farfesa Usman ya bayyana rattaba hannun a matsayin “muhimmin mataki da ke buɗe ƙofa ga tsarin gudanar da Hajj cikin gaskiya, bin doka, da ingantaccen tsari.”

A halin yanzu kuwa, tawagar NAHCON da ke Saudiyya ta kammala duba otal-otal da wuraren girki a Madina domin tabbatar da tsafta, tsaro, da jin daɗin alhazai.

Tawagar ƙarƙashin jagorancin Farfesa Abubakar A. Yagawal, Kwamishinan Sashen Tsare-Tsare, Bincike, Kididdiga, Bayar da Bayanai da Laburare (PRSILS), ta duba otal-otal sama da 20 da kuma wuraren girki 7 a yankin Markaziyya.

Irin wannan aikin na ci gaba a Makka inda Kwamishinoni, Mambobin Hukumar, Wakilan Jihohi da Jami’an Ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa ke gudanar da bincike.

A gida kuma, NAHCON na ci gaba da horar da ma’aikatansa ta hanyar gudanar da laccar bayar da horo ta wata-wata inda zaman baya-bayan nan ya mayar da hankali kan “Rawar da National Reception Team ke takawa wajen nasarar aikin Hajji.”

Farfesa Usman ya jaddada cewa waɗannan shiri da sauye-sauye da haɗin gwiwar da ake yi da hukumomin Saudiyya, na nuna cewa Najeriya ta shirya sosai domin gudanar da aikin Hajji 2026 cikin tsari da kwanciyar hankali.

“Jin daɗi, tsaro, da walwalar alhazai na Najeriya sune muhimman abubuwan da muke mayar da hankali,” in ji shi.

Da wannan tallafi daga gwamnati da shirye-shiryen da aka fara tuni, NAHCON na gina sabuwar kafa ta inganci, gaskiya, da tabbatar da walwalar alhazai domin aikin Hajj 2026 mai cike da nasara

Hajj 1026 Kashim Shettima NAHCON Shugaba Tinubu
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026

Rikicin Jigilar Alhazan 2026: Zargin Makircin Cikin Gida A NAHCON Na Barazana Ga Yarjejeniyar Sufurin Jirage Tsakanin Najeriya Da Saudia

January 12, 2026

Hajjin 2026: Jihar Gombe Ta Fara Gwajin Lafiya na Tilas ga Maniyyatan – Daga Abdulkadir Aliyu Shehu

January 12, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
SPWA

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

By adminJanuary 14, 20260

The Lagos State Government has commenced medical screening for all intending pilgrims performing the 2026…

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

Hajj 2026: Lagos begins medical screening for intending pilgrims, appoints LGA coordinators

January 14, 2026

Hajj 2026: Kano Pilgrims Board Announces Deadline for Data Capturing

January 14, 2026

The Need to Reintroduce Capacity-Building Workshops for Hajj Information Managers in Nigeria By Faruku Umar

January 13, 2026

Nagarta, Da’a da Sadarwa Cikin Jajircewa: Hukumar Alhazan Kano na Haskakawa ƙarƙashin Jagoranci Nagari

January 13, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.