Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

    July 10, 2025

    The 2026 Hajj Countdown Has Begun: Why Early Compliance and Payment Is Crucial

    July 3, 2025

    NAHCON Concludes 2025 Hajj Return Operations as Last Flight Departs for Kaduna

    July 2, 2025

    Update on Nigeria’s 2025 Airlift

    July 1, 2025

    NAHCON Provides Update on Return Airlift, Cites July 2 as New Target Date

    June 26, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

    July 11, 2025

    Who’s Trying to Undermine NAHCON’s Progress?

    June 25, 2025

    Professor Abdullahi Saleh and Pilgrims Spiritual Reawakening – Dr Usman Ahmad Mustapha

    June 15, 2025

    This is Ismail Shuaibu Musa — and this is his story – By Fatima Sanda Usara

    June 5, 2025

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Hajji 2025: Kungiyar Fararen Hula Ta Yi Kira Ga Gwamnoni Su Mayar Da Hankali Kan Fayil Din Harkokin Hajji
Hausa

Hajji 2025: Kungiyar Fararen Hula Ta Yi Kira Ga Gwamnoni Su Mayar Da Hankali Kan Fayil Din Harkokin Hajji

adminBy adminOctober 23, 2024No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
news6710a19b07f6a
news6710a19b07f6a

Dangane da jinkirin wajen sanar da fara rijistar maniyyata da wasu hukumomin jin dadin Alhazai na Jihohi da suke yi, kungiyar masu bayar da rahotanni da sa ido kan harkokin Hajji da Umrah ta Najeriya mai zaman kanta,ta yi kira ga Gwamnonin Jihohin da su baiwa al’amuran Hajji fifiko a Jihohinsu.

 

“Ya zuwa lokacin rubuta wannan labari, Jihohin Neja, Sokoto da Borno har yanzu ba su fara aikin rajistar ba duk da cewa sun samu umarnin Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON) a watan Agusta na cewa Jihohin su fara rajista.

 

“Muna sane da cewa har yanzu wasu Sakatarorin zartarwa na Hukumar Jin Dadin Alhazai Musulmi ba su mika rahoton aikin Hajjin 2024 ga Gwamnoninsu ba, wanda a sakamakon haka har yanzu ba su samu amincewar fara rajistar maniyyata daga shugabanninsu ba,” in ji IHR. a wata sanarwa mai dauke da sa hannun kodinetan ta na kasa, Ibrahim Mohammed, ranar Laraba.

 

Kungiyar ta fararen hula ta kuma nuna damuwarta kan yadda har yanzu ba a fara rijistar wasu jihohi ba ko da ana sa ran za su mika kaso na farko na kudaden ajiyar maniyyata zuwa hukumar NAHCON, tun daga ranar 2 ga watan Oktoba (kamar yadda kalandar hukumar NAHCON ta 2025 ta nuna) don isarwa ga kamfanonin don biyan kudin tantina a Mina.

 

“Cewa Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jiha za ta bukaci wata amincewa ta daban daga Gwamnonin Jihohi don fara rajistar maniyyata ko da bayan an ba su izini daga hukumar kula da aikin hajji, wani shiri ne na musamman na hadin gwiwa ga masana’antar Hajji wanda ke bukatar mafita cikin gaggawa”.

 

Kungiyar ta ce “Ya zama dole a lura cewa a ranar 23 ga watan Oktoba ma’aikatar aikin Hajji ta Saudiyya ta fara raba tanti ga kasashen da suea halartar aikin Hajji da suka biya.

 

 

 

“Duk wani sakataren zartarwa na Hukumar Jin Dadin Alhazai Musulmai na Jiha wanda bai gabatar da rahoton aikin Hajjin na 2024 watanni hudu bayan aikin Hajjin 2024 ba to a cire shi tare da maye gurbinsa da wanda ya cancanta,” in ji kungiyar.

 

Sannan kuma ya tunatar da gwamnonin jihohin cewa jinkirin fara rajistar maniyyata da Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihohi ke yi, shi ne ummul haba’isin matsalar rashin hidima da alhazan Najeriya ke fuskanta duk shekara a Saudiyya.

 

“Yin ragistar a makare yana haifar da jinkirin tura asusun rijistar maniyyata zuwa NAHCON, wanda hakan ya shafi gazawar hukumar wajen biyan kudade ga kamfanoni dake yin hidima ga alhazai da ke Saudiyya a daidai lokacin da zasu bad a damar yin isassun shirye-shirye don samar da ingantacciyar hidima ga maniyyatanmu.

 

“Ma’aikatan gudanarwa na jihohi na kawo cikas sosai wajen aiwatar da kalandar Hajji, don haka akwai bukatar a yi wani abu don yin daidai da dokar kafa hukumar NAHCON ta shekarar 2006, don baiwa maniyyatan jihohi damar fara rajista da wuri ba tare da jiran amincewar shugabannin zartarwa na jiha ba.

 

“Aikin Hajji al’amari ne na duniya wanda ake sa ran sama da kasashe 162 da ke halartar taron za su aiwatar a lokaci daya da aka fitar duk shekara kamar yadda ma’aikatar aikin Hajji ta Saudiyya ta fitar don zama taswirar jagora don shirye-shiryen aikin Hajji,” in ji kungiyar

Hajj 2025 IHR NAHCON Ragistar Aikin Haji
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

July 11, 2025

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Opinion

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

By adminJuly 11, 20250

By :Ibrahim Abubakar Nagarta In retrospect, the National hajj Commission of Nigeria (NAHCON) got…

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

July 11, 2025

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.