Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    Saudi Arabia Unveils Major Mina Expansion to Boost Pilgrim Capacity

    April 15, 2026

    Hajj Without Permit Violates Shariah Principles – Sheikh Sudais

    April 15, 2026

    Gombe Takes Lead With Early Hajj 2026 Hand Luggage and Uniform Distribution To 965 Pilgrims

    April 13, 2026

    Indonesia Moves to Curb Hajj Scams, Tighten Departure Controls Ahead of 2026 Pilgrimage

    April 13, 2026

    Pakistan Expands Hajj Facilitation with Lahore’s Inclusion in Makkah Route Initiative

    April 13, 2026
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Warns Public Against Fake Hajj Visa Claims, Announces Closure of 2026 Visa Issuance

    April 15, 2026

    NAHCON Wins Reprieve: Cash PTA Approved Ahead of 2026 Hajj

    April 1, 2026

    NAHCON Chairman Felicitates Muslims on Eid-el-Fitri, Assures Improved Hajj 2026 Services

    March 19, 2026

    Senate Confirms Ismail Yusuf as NAHCON Chairman

    March 12, 2026

    NAHCON Inaugurates Central Security Committee to Safeguard 2026 Hajj Operations

    March 11, 2026
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Gov Ahmad Aliyu and His Transformational Contributions to Hajj Administration in Sokoto

    March 23, 2026

    Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

    February 11, 2026

    NAHCON Reconciliation Viewed as Positive Step for Hajj Administration – By Muhammad Sulaiman Gama

    February 2, 2026

    NAHCON Board’s Vote of No Confidence: A Mask for Self-Interest.

    February 1, 2026

    Nigeria Hajj Industry: When Would Pilgrims’ Interest Supercede Personal Interest of Handlers and Stakeholders

    January 31, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Hajji 2025: Kungiyar Fararen Hula Ta Yi Kira Ga Gwamnoni Su Mayar Da Hankali Kan Fayil Din Harkokin Hajji
Hausa

Hajji 2025: Kungiyar Fararen Hula Ta Yi Kira Ga Gwamnoni Su Mayar Da Hankali Kan Fayil Din Harkokin Hajji

adminBy adminOctober 23, 2024No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
news6710a19b07f6a
news6710a19b07f6a

Dangane da jinkirin wajen sanar da fara rijistar maniyyata da wasu hukumomin jin dadin Alhazai na Jihohi da suke yi, kungiyar masu bayar da rahotanni da sa ido kan harkokin Hajji da Umrah ta Najeriya mai zaman kanta,ta yi kira ga Gwamnonin Jihohin da su baiwa al’amuran Hajji fifiko a Jihohinsu.

 

“Ya zuwa lokacin rubuta wannan labari, Jihohin Neja, Sokoto da Borno har yanzu ba su fara aikin rajistar ba duk da cewa sun samu umarnin Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON) a watan Agusta na cewa Jihohin su fara rajista.

 

“Muna sane da cewa har yanzu wasu Sakatarorin zartarwa na Hukumar Jin Dadin Alhazai Musulmi ba su mika rahoton aikin Hajjin 2024 ga Gwamnoninsu ba, wanda a sakamakon haka har yanzu ba su samu amincewar fara rajistar maniyyata daga shugabanninsu ba,” in ji IHR. a wata sanarwa mai dauke da sa hannun kodinetan ta na kasa, Ibrahim Mohammed, ranar Laraba.

 

Kungiyar ta fararen hula ta kuma nuna damuwarta kan yadda har yanzu ba a fara rijistar wasu jihohi ba ko da ana sa ran za su mika kaso na farko na kudaden ajiyar maniyyata zuwa hukumar NAHCON, tun daga ranar 2 ga watan Oktoba (kamar yadda kalandar hukumar NAHCON ta 2025 ta nuna) don isarwa ga kamfanonin don biyan kudin tantina a Mina.

 

“Cewa Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jiha za ta bukaci wata amincewa ta daban daga Gwamnonin Jihohi don fara rajistar maniyyata ko da bayan an ba su izini daga hukumar kula da aikin hajji, wani shiri ne na musamman na hadin gwiwa ga masana’antar Hajji wanda ke bukatar mafita cikin gaggawa”.

 

Kungiyar ta ce “Ya zama dole a lura cewa a ranar 23 ga watan Oktoba ma’aikatar aikin Hajji ta Saudiyya ta fara raba tanti ga kasashen da suea halartar aikin Hajji da suka biya.

 

 

 

“Duk wani sakataren zartarwa na Hukumar Jin Dadin Alhazai Musulmai na Jiha wanda bai gabatar da rahoton aikin Hajjin na 2024 watanni hudu bayan aikin Hajjin 2024 ba to a cire shi tare da maye gurbinsa da wanda ya cancanta,” in ji kungiyar.

 

Sannan kuma ya tunatar da gwamnonin jihohin cewa jinkirin fara rajistar maniyyata da Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihohi ke yi, shi ne ummul haba’isin matsalar rashin hidima da alhazan Najeriya ke fuskanta duk shekara a Saudiyya.

 

“Yin ragistar a makare yana haifar da jinkirin tura asusun rijistar maniyyata zuwa NAHCON, wanda hakan ya shafi gazawar hukumar wajen biyan kudade ga kamfanoni dake yin hidima ga alhazai da ke Saudiyya a daidai lokacin da zasu bad a damar yin isassun shirye-shirye don samar da ingantacciyar hidima ga maniyyatanmu.

 

“Ma’aikatan gudanarwa na jihohi na kawo cikas sosai wajen aiwatar da kalandar Hajji, don haka akwai bukatar a yi wani abu don yin daidai da dokar kafa hukumar NAHCON ta shekarar 2006, don baiwa maniyyatan jihohi damar fara rajista da wuri ba tare da jiran amincewar shugabannin zartarwa na jiha ba.

 

“Aikin Hajji al’amari ne na duniya wanda ake sa ran sama da kasashe 162 da ke halartar taron za su aiwatar a lokaci daya da aka fitar duk shekara kamar yadda ma’aikatar aikin Hajji ta Saudiyya ta fitar don zama taswirar jagora don shirye-shiryen aikin Hajji,” in ji kungiyar

Hajj 2025 IHR NAHCON Ragistar Aikin Haji
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

2026 Hajj: Gombe Ta Cimma Muhimmin Nasara Yayin da Aka Fara Feshin Maganin Kwari a Sansanin Alhazai

April 16, 2026

Za A Ciyar Da Alhazan Jahar Jigawa Abinci Sau 3 A Rana Yayin Aikin Hajin 2026

April 16, 2026

NAHCON Ta Gargadi Jama’a Kan Masu Damfarar Bizar Hajji, Ta Bayyana Rufe Bayar da Bizar Hajjin 2026

April 15, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Uncategorized

Bauchi Begins Distribution of Hajj Uniforms, Travel Bags to 2026 Pilgrims

By adminApril 16, 20260

Flagging off the exercise at the Board’s premises, the Executive Secretary, Dr. Imam Abdurrahman Ibrahim…

2026 Hajj: Gombe Ta Cimma Muhimmin Nasara Yayin da Aka Fara Feshin Maganin Kwari a Sansanin Alhazai

April 16, 2026

Za A Ciyar Da Alhazan Jahar Jigawa Abinci Sau 3 A Rana Yayin Aikin Hajin 2026

April 16, 2026

Jigawa Pilgrims to Enjoy Full Feeding Package for 2026 Hajj

April 16, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

Bauchi Begins Distribution of Hajj Uniforms, Travel Bags to 2026 Pilgrims

April 16, 2026

2026 Hajj: Gombe Ta Cimma Muhimmin Nasara Yayin da Aka Fara Feshin Maganin Kwari a Sansanin Alhazai

April 16, 2026

Za A Ciyar Da Alhazan Jahar Jigawa Abinci Sau 3 A Rana Yayin Aikin Hajin 2026

April 16, 2026

Jigawa Pilgrims to Enjoy Full Feeding Package for 2026 Hajj

April 16, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.