Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    2026/1447 Hajj Preparations Officially Launched as NAHCON Joins Global Pilgrimage Community in Closing Ceremony

    June 9, 2025

    No Lives Lost in Makkah Fire, Senate Foreign Affairs Committee Confirms

    June 9, 2025

    Pilgrimage and Leadership: How Governor Inuwa Yahaya Stood Tall Among His Peers During the 2025 Hajj – Abdulkadir Aliyu Shehu

    June 8, 2025

    From Crisis to Victory: NAHCON Chairman Called to Prostrate in Thanks for 2025 Hajj Breakthrough – By Shamwil Isah

    June 8, 2025

    Governor Abba Yusuf Disburses ₦361 Million Support to Kano Pilgrims in Mina

    June 8, 2025
  • Global

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025

    Hajj and Umrah Expo 2025: Innovation and Collaboration Take Center Stage in Jeddah – By Fatima Sanda Usara

    January 14, 2025

    Makkah Red Crescent Boosts Preparedness to Heavy Rainfall

    January 6, 2025

    Intense Rainfall Sweeps Through Makkah, Madina and Jeddah

    January 6, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

    July 10, 2025

    The 2026 Hajj Countdown Has Begun: Why Early Compliance and Payment Is Crucial

    July 3, 2025

    NAHCON Concludes 2025 Hajj Return Operations as Last Flight Departs for Kaduna

    July 2, 2025

    Update on Nigeria’s 2025 Airlift

    July 1, 2025

    NAHCON Provides Update on Return Airlift, Cites July 2 as New Target Date

    June 26, 2025
  • Picture Gallery
  • Opinion

    NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

    July 11, 2025

    Who’s Trying to Undermine NAHCON’s Progress?

    June 25, 2025

    Professor Abdullahi Saleh and Pilgrims Spiritual Reawakening – Dr Usman Ahmad Mustapha

    June 15, 2025

    This is Ismail Shuaibu Musa — and this is his story – By Fatima Sanda Usara

    June 5, 2025

    Exposing Leadership Newspaper’s many lies against NAHCON chairman – By Ahmad Shafi’i PhD

    May 8, 2025
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » NAHCON Ta Yi Kira Ga Hukumomin Yaki Da Cin Hanci Su Sanya Idanu Kan Yadda Take Mayarwa Da Alhazan Da Suka Halarci Hajin 2023 Kudadensu
Hausa

NAHCON Ta Yi Kira Ga Hukumomin Yaki Da Cin Hanci Su Sanya Idanu Kan Yadda Take Mayarwa Da Alhazan Da Suka Halarci Hajin 2023 Kudadensu

adminBy adminNovember 28, 2024No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
Shugaban NAHCON
Shugaban NAHCON

Hukumar alhazai ta kasa NAHCON tana sanar da al’umma cewa ta rabada kudaden da suka kai naira biliyan 4,479,362,880.00 (Biliyan hudu, da dari hudu da saba’in da tara, dubu dari uku da sittin da biyu, da naira dari takwas tamanin) ga hukumomin Jin Alhazai na Jihohi, Babban Birnin Tarayya (FCT) da kuma banagaren Sojoji.

A sanarwar da shugaban sashen hulda harkokin hulda da jama’a na hukumar, Muhammad Ahmed Musa ya sanyawa hannu, t ace wadannan kudaden sun shafi ayyukan samar da wutar lantarki na Masha’ir da hukumomin Saudiyya ba su yi yadda ya kamata ba a lokacin aikin Hajjin 2023.

Kazalika, Hukumar ta mayar da kudi N917,148,479.99 (miliyan dari tara da goma sha bakwai, dubu dari da arba’in da takwas, da dari hudu da saba’in da tara, kobo casa’in da tara) ga Kamfanonin jirgin yawo guda 192 da suka shiga aikin Hajjin 2023.

Wannan adadin kudade an fitar dasu ne domin rabawa ga alhazansu, yayin da sauran kamfanonin su ma za a mayar musu da nasu kudaden bayan an yi sulhu.

Wannan mayar da kudade ya nuna jajircewar NAHCON, a ƙarƙashin jagorancin shugabanta, Farfesa Abdullahi Saleh Usman, domin tabbatar da gaskiya da rikon amana a harkokin tafiyar da ayyukan Hajji.

Ana shawartar dukkan Alhazan da suka halarci aikin Hajjin 2023 da su tuntubi Hukumomin Jin Dadin Alhazai na Jihohinsu, ko kuma kamfanonin jiragen yawo domin neman a mayar musu da kudadensu.

Kowanne Mahajjaci, yana da hakkin karbar kudi N61,080.00.

(Dubu Sittin da Daya, Naira Tamanin kacal). An kuma sanya cikakken bayanin adadin alhazai na kowacce jaha na kudin da zasu karba cikin wannan sanarwa.

A saboda haka sai hukumar ta NAHCON ta yi kira ga dukkanin wanda ked a niyyar zuwa aikin Hajin 2025 da ya biya kudinsa ga hukumar Alhazai ta jaharsa

Wannan matakin yana da matukar muhimmanci don tabbatar da isar da kudade ga hukumar NAHCON a kan lokaci, ta yadda za a samu saukin shirye-shiryen aikin Hajjin 2025 da wuri bisa ka’idojin da masarautar Saudiyya ta gindaya.

Domin tabbatar da gaskiya da kididdiga, NAHCON ta yi kira ga Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC), da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) da sauran hukumomin tsaro da abin ya shafa da su sanya ido sosai kan yadda za a dawo da kudaden.

Wannan haɗin gwiwar yana nufin tabbatar da cewa an biya duk kudaden da aka mayar da su daidai kuma an kai ga waɗanda suka amfana ba tare da wani bambanci ba.

Alhazai Hajjin 2023 Mayar da kudi NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

July 11, 2025

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

Kidayar Lokacin Aikin Hajjin 2026 Ya Fara: Dalilin Da Yasa Cika Ka’idoji Da Biyan Kudin Hajji Tun Da Wuri Yake Da Muhimmanci – Daga Sani Muhammed Shafi’i

July 3, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Opinion

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

By adminJuly 11, 20250

By :Ibrahim Abubakar Nagarta In retrospect, the National hajj Commission of Nigeria (NAHCON) got…

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON: The Journey so Far, Under Professor Abdullahi Saleh Usman(Part 1)

July 11, 2025

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

July 11, 2025

NAHCON Chairman Attributes 2025 Hajj Success to Divine Blessings, Pledges Greater Efforts for 2026

July 10, 2025

Mass Deportation: 8,000+ Illegal Migrants Sent Home from Saudi Arabia in Seven Days

July 8, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2025HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.