Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    Saudi Arabia Unveils Major Mina Expansion to Boost Pilgrim Capacity

    April 15, 2026

    Hajj Without Permit Violates Shariah Principles – Sheikh Sudais

    April 15, 2026

    Gombe Takes Lead With Early Hajj 2026 Hand Luggage and Uniform Distribution To 965 Pilgrims

    April 13, 2026

    Indonesia Moves to Curb Hajj Scams, Tighten Departure Controls Ahead of 2026 Pilgrimage

    April 13, 2026

    Pakistan Expands Hajj Facilitation with Lahore’s Inclusion in Makkah Route Initiative

    April 13, 2026
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024

    Hajj 2024: African pilgrim airlifted for emergency care

    June 14, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Warns Public Against Fake Hajj Visa Claims, Announces Closure of 2026 Visa Issuance

    April 15, 2026

    NAHCON Wins Reprieve: Cash PTA Approved Ahead of 2026 Hajj

    April 1, 2026

    NAHCON Chairman Felicitates Muslims on Eid-el-Fitri, Assures Improved Hajj 2026 Services

    March 19, 2026

    Senate Confirms Ismail Yusuf as NAHCON Chairman

    March 12, 2026

    NAHCON Inaugurates Central Security Committee to Safeguard 2026 Hajj Operations

    March 11, 2026
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Gov Ahmad Aliyu and His Transformational Contributions to Hajj Administration in Sokoto

    March 23, 2026

    Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

    February 11, 2026

    NAHCON Reconciliation Viewed as Positive Step for Hajj Administration – By Muhammad Sulaiman Gama

    February 2, 2026

    NAHCON Board’s Vote of No Confidence: A Mask for Self-Interest.

    February 1, 2026

    Nigeria Hajj Industry: When Would Pilgrims’ Interest Supercede Personal Interest of Handlers and Stakeholders

    January 31, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Mun Gano Wani Shiri na Bata Sunan Shugaban NAHCON – Kungiya
Hausa

Mun Gano Wani Shiri na Bata Sunan Shugaban NAHCON – Kungiya

adminBy adminSeptember 10, 2025No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
FB IMG 1757100039208

Kungiyar goyon bayan siyasa ta Tinubu Vanguard for 2027 ta ce ta gano wani kamfen na miliyoyin naira da aka kaddamar domin bata sunan shugaban Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Usman.

A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Talata, kungiyar ta zargi wasu mutane da daukar nauyin hare-haren kafafen yada labarai domin su bata sunan shugaban hukumar tare da kawo cikas ga ayyukan hukumar kafin gudanar da aikin Hajjin 2026.
Kungiyar ta bukaci hukumomin tsaro da su gudanar da bincike kan wannan zargin tare da gurfanar da wadanda ke da hannu a gaban doka.

Shugabar kungiyar, Bisola Abdulkadir, ta bayyana cewa, yunkurin bata sunan shugaban hukumar na da nasaba da siyasa.

Ta ce an yi hakan ne domin kawo tangarda ga shirin hukumar na tabbatar da gudanar da aikin Hajji cikin nasara a Najeriya.

Abdulkadir ta yi gargadin cewa wannan kamfen din a zahiri ana yi ne kan Shugaba Tinubu, inda ta ce wadanda ke daukar nauyin lamarin na kokarin juyar da ra’ayin Arewa kan shugaban kasa ta hanyar tilasta sauke shugaban NAHCON.

Ta ce: “Muna da sahihan bayanai cewa an zuba miliyoyin naira a wani kamfen domin bata sunan shugaban Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) da nufin dakile shirin hukumar na gudanar da shirye-shiryen Hajji.

“Muna kira ga jama’a da su yi watsi da wannan kamfen din na siyasa. Abin da hukumar ke bukata a yanzu shi ne goyon baya, ba cikas ba.

“Irin wannan dabi’ar batawa masu aiki tukuru da kishin kasa suna saboda wasu son zuciya ba za a lamunta da ita ba, kuma ‘yan Najeriya dole su taso su kalubalanci masu daukar nauyinta.

“Gwamnatin Tinubu tana aiki tukuru dare da rana domin samar da nagartaccen mulki, amma bai kamata a dauki hakan da wasa ba.

Gwamnati tana bukatar goyon bayan ‘yan kasa domin cimma nasara.”

Sai dai kungiyar ta yabawa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, bisa irin goyon bayan da suke baiwa hukumar.

Kungiyar ta kara da cewa gwamnatin ta nuna jajircewa wajen ganin an gudanar da aikin Hajji cikin gaskiya da adalci.

Hajj 2026 NAHCON Chairman Tinubu Support Group for 2027
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

2026 Hajj: Gombe Ta Cimma Muhimmin Nasara Yayin da Aka Fara Feshin Maganin Kwari a Sansanin Alhazai

April 16, 2026

Za A Ciyar Da Alhazan Jahar Jigawa Abinci Sau 3 A Rana Yayin Aikin Hajin 2026

April 16, 2026

NAHCON Ta Gargadi Jama’a Kan Masu Damfarar Bizar Hajji, Ta Bayyana Rufe Bayar da Bizar Hajjin 2026

April 15, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Uncategorized

Bauchi Begins Distribution of Hajj Uniforms, Travel Bags to 2026 Pilgrims

By adminApril 16, 20260

Flagging off the exercise at the Board’s premises, the Executive Secretary, Dr. Imam Abdurrahman Ibrahim…

2026 Hajj: Gombe Ta Cimma Muhimmin Nasara Yayin da Aka Fara Feshin Maganin Kwari a Sansanin Alhazai

April 16, 2026

Za A Ciyar Da Alhazan Jahar Jigawa Abinci Sau 3 A Rana Yayin Aikin Hajin 2026

April 16, 2026

Jigawa Pilgrims to Enjoy Full Feeding Package for 2026 Hajj

April 16, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

Bauchi Begins Distribution of Hajj Uniforms, Travel Bags to 2026 Pilgrims

April 16, 2026

2026 Hajj: Gombe Ta Cimma Muhimmin Nasara Yayin da Aka Fara Feshin Maganin Kwari a Sansanin Alhazai

April 16, 2026

Za A Ciyar Da Alhazan Jahar Jigawa Abinci Sau 3 A Rana Yayin Aikin Hajin 2026

April 16, 2026

Jigawa Pilgrims to Enjoy Full Feeding Package for 2026 Hajj

April 16, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.