A cikin birnin Madinah, kusa da Masjid an-Nabawi, wasu iyalai daga ƙasar Pakistan (jihar Sindh) sun shafe kusan shekaru 70…
Browsing: Hausa
Aikin jigilar maniyyata Hajji daga Pakistan ya fara ne a ranar Asabar, inda alhazai 1,357 suka isa Prince Muhammad bin…
Ministan sufuri da ayyukan dabaru, Saleh Al-Jasser, ya kai ziyara zuwa tashar musamman ta shirin Makkah Route da ke King…
Majalisar Ministoci ta ƙasar Saudiyya ta amince da wani tsari na wucin gadi na ɗaukar nauyin dukkan haraji da kuɗaɗen…
Daga Abdulkadir Aliyu Shehu Jihar Gombe ta dauki wani muhimmin mataki domin tabbatar da gudanar da aikin Hajjin 2026 cikin…
Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Jigawa ta sanar da cewa dukkanin maniyyatan jihar za su rika samun abinci sau…
Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta gargadi al’umma game da wasu ‘yan damfara da hukumomin tafiye-tafiye marasa rajista da ke…
Masarautar Saudi Arabia ta kaddamar da sabon tsarin yanar gizo na bayar da izinin shiga Makkah, a matsayin wani ɓangare…
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Bauchi ta sanar da jadawalin jigilar maniyyata na shekarar 2026, yayin da shirye-shirye ke…
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Sakkwato ta samu nasarar kammala shirin wayar da kai da ilmantar da maniyyatan aikin…
